< Marka 12 >

1 Aa le niorotse nisaontsy am-pan­dra­zañañan-dre: Teo t’indaty nañalahala tanem-bahe: nañarikatoha’e kijoly, naho nihalia’e fipiritan-divay, mbore nandrafeta’e fitalakesañ’ abo, le nafondro’e am-pañalahala valòboke, vaho nitaveañe añe.
Sa’an nan ya fara yi musu magana da misalai ya ce, “Wani mutum ya shuka gonar inabi. Ya kewaye ta da katanga, ya haƙa rami domin matsin inabin, ya kuma gina ɗakin gadi. Sai ya ba wa waɗansu manoma hayar gonar inabin, sa’an nan ya yi tafiya.
2 Ie sam-pamaramanta, le namantoke mpito­roñe hangalake amo mpañalahalao ty voka’ i tanem-bahe’ey.
Da lokacin girbi ya yi, sai ya aiki wani bawa wajen’yan hayan, don yă karɓo masa’ya’yan inabin daga wurinsu.
3 F’ie rinambe’ iereo naho nifofoheñe vaho nampipolie’ iereo mañomaño.
Amma suka kama shi, suka yi masa dūka, suka kore shi hannun wofi.
4 Aa le nañitrifa’e mpitoroñe indraike; fe trinabotrabo’ iereo ty añambone’e, vaho nampisalareñe.
Sai ya sāke aikan wani bawa wurinsu, amma suka bugi wannan mutum a kai, suka wulaƙanta shi.
5 Nañitrifa’e indraike, fe navetrake ty raike; le mbe nimaro ka, vinangovango ty ila’e, nohofan-doza ty ila’e.
Har yanzu ya sāke aikan wani. Wannan kuwa suka kashe. Ya aika waɗansu da yawa; suka bubbuge waɗansu, sauran kuwa suka kashe.
6 Mbe ama’e ty honka’e, ty ana’e kokoa’e, ie ty sehangam-pirahe’e, fa hoe re: Hiasy i anakoy iereo.
“Sauran mutum ɗaya da ya rage ya aika, ɗa, da yake ƙauna. Daga ƙarshe sai ya aike shi, yana cewa, ‘Za su girmama ɗana.’
7 Fe nikilily ty hoe i mpamondro rey: Intoy i mpandovay, antao hañè-doza ama’e vaho ho antika i lovay.
“Amma’yan hayan suka ce wa juna, ‘Aha! Wannan shi ne magājin. Ku zo mu kashe shi, gādon kuma yă zama namu.’
8 Aa le rinambe’ iereo naho namono aze, vaho navokovoko’ iereo alafe’ i tetem-bahey.
Sai suka kama shi suka kashe, suka jefa shi bayan gonar inabin.
9 Aa vaho inoñe ty hanoe’ i Talèn-tetem-bahey? Hiheo mb’eo re hanjamañe o mpañalahalao, le hatolo’e ami’ty ila’e i tetem-bahey.
“To, me, mai gonar inabin zai yi ke nan? Zai zo yă karkashe dukan’yan hayan nan, ya kuma ba wa waɗansu gonar inabin.
10 Mbe tsy vinaki’ areo hao ty Sokitse Masiñe manao ty hoe: I vato nikihoe’ o mpandrafitseoy ie ty talen-kotsoke henaneo.
Ba ku taɓa karanta wannan Nassi ba, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kusurwan gini.
11 Sata’ i Talè iza. le fiain-tane am-pihainon-tikañ’ ao?
Ubangiji ya yi wannan, ya kuma yi kyau a idanunmu’?”
12 Aa le nipay ty hitsepake aze iereo, f’ie nihembañe amy lahialeñey; nifohi’iereo te nanoa’e jera-fotots’aila am’iereo amy ohatsey, aa le nisitake aze vaho niavotse.
Sai manyan Firistoci da malaman dokoki da shugabanni suka nemi hanyar da za su kama shi, domin sun gane ya yi misalin a kansu ne. Amma suka ji tsoron taron, saboda haka suka bar shi suka yi tafiyarsu.
13 Le nahitri’ iereo mb’ama’e o Fari­seo naho o nte Heroda ila’eo hi­tsepake aze amo tsara’eo.
Daga baya, sai suka tura waɗansu Farisiyawa da mutanen Hiridus zuwa wurin Yesu, domin su sa masa tarko a cikin maganarsa.
14 Pok’eo iereo, nanao ty hoe: O Talè, fohi’ay te vañon-dRehe, tsy mañaon-keve’ ondaty, vaho tsy amam-pirihiañe, fa mañoke ty satan’ Añahare an-katò; Aa vaho Hake hao ty androroñañe vili-loha amy Kaisara, ke tsie?
Suka zo wurinsa suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci. Ba ka bin ra’ayin mutane, don ba ka nuna bambanci. Amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya. Daidai ne a biya wa Kaisar haraji, ko babu?
15 Handroroñe hao zahay ke tsy handroroñe? Fe niarofoana’e ty famañahia’ iareo, le hoe re ama’e: Ino ty itsoha’ areo ahy? Añandeso drala henteako.
Mu biya ko kada mu biya?” Amma Yesu ya san munafuncinsu, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko? Ku kawo mini dinari in ga.”
16 Nañandesañe, le nanoa’e ty hoe, Sare naho soki’ ia v’itoio? A i Kaisara, hoe ty asa’ iareo:
Suka kawo masa kuɗin, sai ya tambaye, su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne wannan?” Suka ce, “Na Kaisar.”
17 Aa le natoi’ Iesoà ty hoe: Atoloro amy Kaisara o a i Kaisarao, naho aman’ Añahare o an’ Andrianañahareo. Le nidaba ama’e iereo.
Sai Yesu ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku ba wa Allah kuma abin da yake na Allah.” Suka yi mamakinsa ƙwarai.
18 Nimb’ama’e ka o Tsadoke ila’eo, ie tsy miantoke i fivañonam-beloñey, vaho nitsok’ aze, ami’ty hoe:
Sa’an nan Sadukiyawa da suke cewa, babu tashin matattu, suka zo masa da tambaya.
19 O Talè, sinoki’ i Mosè aman-tika te ie vilasy ty rahalahi’ ondaty, naho mienga valy tsy aman’ anake, le ampañengàeñe i rahalahi’ey i vali’ey hameloma’e doria ho amy rahalahi’ey.
Suka ce, “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, in ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata babu’ya’ya, dole mutumin ya auri gwauruwar, yă kuma samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.
20 Aa le teo ty mpirahalahy fito; nañenga valy ty valoha’e, f’ie nivetrake tsy nampipoke tiry.
To, an yi waɗansu’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu babu’ya’ya.
21 Le vinali’ ty faharoe, f’ie ka nihomake tsy nampipoke tiry. Manahake izay ty fahatelo.
Na biyun ya auri gwauruwar, sai shi ma ya mutu, babu’ya’ya. Haka kuma na ukun.
22 Leo raike amy mirahalahy fito rey tsy nampipoke doria. Fara’e nihomake ka i rakembay.
A gaskiya, ba ko ɗaya daga cikin bakwai ɗin da ya bar’ya’ya. Daga ƙarshe, macen ta mutu.
23 Aa ie amy fivañonam-beloñey, naho mitroatse iereo, ia ama’e ty ho vali’e, kanao songa nanambaly aze i fito rey?
To, a tashin matattu, matar wa za tă zama, don duk su bakwai nan sun aure ta?”
24 Hoe t’Iesoà am’iereo: Inay ie, ty mampandilatse anahareo, te tsy fohi’ areo i Sokitse Masiñey ndra ty haozaran’ Añahare.
Yesu ya ce, “Ashe, ba a cikin kuskure kuke ba saboda rashin sanin Nassi, ko ikon Allah?
25 Ie mitroatse ami’ty havilasy, tsy mañenga, tsy engaeñe; fa manahake o anjelin-dindìñeo.
Sa’ad da matattu suka tashi, ba za su yi aure ba, ba kuwa za a ba da su ga aure ba. Za su zama kamar yadda mala’iku suke a cikin sama.
26 Le o vilasio, t’ie mitroatse, tsy vinaki’ areo hao amy boke’ i Mosèy ao te tsinaran’ Añahare boak’ amy rongoñey ty hoe: Andrianañahare’ i Abraàme iraho, naho t’i Andrianañahare’ Isaka, vaho t’i Andrianañahare’ Iakobe.
Game da tashin matattu kuwa, ashe, ba ku karanta a cikin littafin Musa ba, game da labarin ɗan kurmin nan mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, yadda Allah ya yi magana da shi ya ce, ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’?
27 Ie tsy Andrianañahare’o vilasio, fa Andrianañahare’o veloñeo, toe mañota nahareo.
Shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne. Kun yi mummunan kuskure!”
28 Nimb’eo ty mpanoki-dily, nahajanjiñe ty fifandiera’ iareoy naho nahaoniñe te vinale’e soa vaho nañontanea’e ty hoe: Ino ty lily ra’elahi’ ama’e?
Wani daga cikin malaman dokoki ya zo ya ji suna muhawwara. Da ya lura cewa Yesu ya amsa musu daidai, sai ya tambaye shi ya ce, “A cikin dukan dokoki, wacce ta fi girma duka?”
29 Natoi’ Iesoà ty hoe: Zao ty lohà’e: Mijanjiña ry Israele; Raike t’i Talè Andria­nañaharen-tikañe,
Yesu ya ce, “Wadda ta fi girma duka, ita ce wannan. ‘Ku saurara, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
30 Tsy mete tsy kokoa’o an-kaliforan’ arofo, naho an-kaàtsam-piaiñe, naho an-kaampom-pitsakoreañe vaho an-kaozara’o iaby t’i Talè, Andrianañahare’o.
Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan hankalinka, da kuma dukan ƙarfinka.’
31 Hoe ty faharoe: Ampirao fikoko ami’ty vata’o ondatio. Tsy eo ty lily ambone’ irezay.
Na biyun ita ce, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’Ba wata doka da ta fi waɗannan.”
32 Aa hoe ty asa’ i mpanoki-diliy tama’e: To i azoy, Talè, mahity i enta’oy te raike t’i Andrianañahare, tsy aman-tovo’e,
Mutumin ya ce, “Malam, ka faɗi daidai. Daidai ne da ka ce, Allah ɗaya ne, babu kuma wani sai shi.
33 le ambone’ ze hene engan-koroañe naho soroñe ty fikokoañ’ aze an-kaampon’arofo naho an-kaàtsam-paha­rendrehañe naho an-kaliforan-kaozarañe vaho ty fikokoañe ondatio mira aman-teña.
Nuna ƙauna ga Allah da dukan zuciyarka, da dukan ganewarka, da dukan ƙarfinka, da kuma nuna ƙauna ga maƙwabcinka kamar kanka, ya fi dukan hadayun ƙonawa da sadakoki.”
34 Nifohi’ Iesoà t’ie nanoiñe an-kihitse, le hoe re ama’e: Tsy lavits’ azo i Fifehean’Añaharey. Aa le tsy eo ty nahavany ontane aze ka.
Da Yesu ya ga ya amsa da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka da nisa da mulkin Allah.” Daga lokacin, ba wanda ya yi karambani yin masa wata tambaya.
35 Hoe t’Iesoà te nañoke añ’An­jom­ban’ Añahare ao: Akore te atao’ o mpanoki-dilio te ana’ i Davide i Norizañey?
Yayinda Yesu yake koyarwa a filin haikalin, sai ya yi tambaya ya ce, “Yaya malaman dokoki suke cewa Kiristi ɗan Dawuda ne?
36 Toe asa’ i Davide añamy Arofo Masiñey ty hoe: Hoe t’i Talè amy Talèkoy: Miambesara an-tañan-kavanako etoañe, ampara’ te anoeko fitongoàm-pandia’o o rafelahi’oo.
Dawuda da kansa ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana sai na sa abokan gābanka a ƙarƙashin sawunka.”’
37 Aa ie natao’ i Davide, Talèko, ino ty maha ana’e aze? Le nahafale i lahialeñey ty nijanjiñe aze.
Dawuda da kansa ya kira shi ‘Ubangiji.’ To, ta yaya zai zama ɗansa?” Taro mai yawa suka saurare shi da murna.
38 Hoe re amo fañoha’eo: Itaò o mpanoki-dily mpitea ty fijelanjelañañe an-tsaroñe mireparepa naho o fañontaneañe an-tsenao
Sa’ad da Yesu yake koyarwa ya ce, “Ku lura da malaman dokoki. Sukan so yin tafiya a manyan riguna, a kuma dinga gaishe su a wuraren kasuwanci.
39 naho ty fiambesatse lohà’e am-pitontonañ’ao naho ty toem-piasiañe amo sabadidakeo,
Sukan kuma nemi wuraren zama mafi daraja a majami’u, da kuma wuraren zaman manya a bukukkuwa.
40 o mitamboavokake kibohom-banto­tse naho mikoralava hañamahia’eo: ho mafe ty fandilovañe iareo.
Suna ƙwace gidajen gwauraye, kuma don nuna iyawa, sukan yi dogayen addu’o’i. Irin mutanen nan, za su sha hukunci mai tsanani sosai.”
41 Teo re te niambesatse tandrife’ ty fampipoham-banabana eo nisamba ty satam-pampipoha’ ondatio drala ama’e, le maro ty mpañaleale nampi­poke bey.
Yesu ya zauna ɗaura da inda ake bayarwa, ya kuma dubi yadda taron suke sa kuɗinsu a cikin ɗakunan ajiya haikali. Masu arziki da yawa suka zuba kuɗaɗe masu yawa.
42 Nimb’eo ka ty vantotse rarake, nampipoke drala roe miha-fah’efa’e.
Amma wata matalauciya gwauruwa, ta zo ta saka anini biyu, da suka yi daidai da rabin kobo.
43 Aa le tsinikao’e ho mb’ama’e o mpiama’eo, le nanoa’e ty hoe: Eka! to t’itaroñako te nampipoke maro am-panontonan-drala ao ty vantotse rarake toy te amy ze hene ila’e nañifike amy fanontonañey;
Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, abin da matalauciya gwauruwan nan ta zuba cikin ɗakunan ajiya nan ya fi na sauran dukan.
44 amy te boak’ ami’ty ambim-bara’e ty nampipoha’ iareo, fe amy hararaha’ey ro nampipoha’e ze fonga hanaña’e, ze hene fiveloma’e.
Dukansu sun bayar ne daga cikin arzikinsu; ita kuwa, daga cikin talaucinta, ta ba da kome, duk abin da take da shi na rayuwa.”

< Marka 12 >