< Lioka 24 >

1 Ie amy loak’andro’ i Sabotsey, nañaleñaleñe mb’an-donake mb’eo ninday o raha mandrifondrifoñe nihajarie’ iereoo.
Da sassafe a ranar farko ta mako, matan suka je kabarin, da kayan ƙanshin da suka shirya.
2 Zoe’ iareo te nidogeratse i vato-pikalañe i lonakeiy.
Suka iske an riga an gungurar da dutsen daga bakin kabarin.
3 Nizilik’ ao iereo fe tsy nahaisake ty fañòva’ Iesoà Talè.
Amma da suka shiga ciki, ba su iske jikin Ubangiji Yesu ba.
4 Ie mbe nidaba amy raha zay, inge nisodehañe añ’ila’iareo eo ty ndaty roe an-tsaroñe mipelapelatse.
Yayinda suna cikin tunani a kan wannan, nan take, ga waɗansu mutum biyu tsaye kusa da su, sanye da kaya masu ƙyalli, kamar walƙiya.
5 Nianifañe iereo vaho nampiondre-daharam-ban-tane, fe nanoa’ iereo ty hoe. Ino ty paia’areo i veloñey an-tanen-dolo atoy?
A cikin tsoro, matan suka fāɗi da fuskokinsu a ƙasa, amma mutanen suka ce musu, “Me ya sa kuke neman mai rai a cikin matattu?
6 Tsy ato re fa natroatse! Tiahio i nanoa’e ie mbe e Galilia añey
Ba ya nan, ya tashi! Ku tuna yadda ya gaya muku tun yana tare da ku a Galili cewa,
7 t’ie, Tsy mahay tsy hatolotse am-pità’ o bei-hakeoo i Ana’ondatiy, le ho peheñe an-katae ajale vaho hivañom-beloñe ami’ty andro fahatelo.
‘Dole a ba da Ɗan Mutum ga hannun masu zunubi, a kuma gicciye shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.’”
8 Le nitiahi’ iereo i saontsi’ey.
Sai suka tuna da maganarsa.
9 Ie nibalike boak’ an-donake ao le nitalily irezay amy folo-raik’ amby rey naho amo ila’e iabio.
Da suka dawo daga kabarin, sai suka faɗa wa Sha Ɗayan nan da sauransu, dukan waɗannan abubuwa.
10 I Miriame nte-Magdalà, naho i Johana, naho i Marie rene’ Iakoba, vaho ty ila’ iereo ro nitalily amo Firàheñeo.
Matan da suka gaya wa manzannin waɗannan abubuwa su ne, Maryamu Magdalin, da Yowanna, da Maryamu uwar Yaƙub, da waɗansu da suke tare da su.
11 Fe nihoe kanifonifok’ am’iereo i saontsi’ iareoy, le tsy niantofa’ iareo;
Amma ba su gaskata matan ba, domin sun ɗauki kalmominsu wani zancen banza ne.
12 fe niongake t’i Petera nihitrihitry ty lay mb’ an-donake mb’eo; ie nibokoboko, le i lamban-doloy avao ty nioni’e eo hoek’eo; vaho nimpoly, latsa amy nifetsakey.
Duk da haka, Bitrus ya tashi a guje zuwa kabarin. Da ya sunkuya, sai ya ga ƙyallayen lilin kaɗai a kwance. Sai ya koma yana tunani a ransa, a kan abin da ya faru.
13 Inao! nigodañe mb’ an-drova atao Emaosy mb’eo ty roe am’ iereo amy àndro zay, eva’e ho enem-polo stadia hirike e Ierosaleme añe,
A wannan rana kuma, biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani ƙauye, da ake kira Emmawus, da suke kusan mil bakwai daga Urushalima.
14 nifa­naontsy ze hene nitendreke izay.
Suna magana da juna a kan dukan abubuwan da suka faru.
15 Aa, ie nivesoveso naho nitsakore, le niharinea’ Iesoà vaho nitraofa’e fañavelo.
Da suna magana, kuma suna tattauna waɗannan abubuwa da junansu, sai Yesu da kansa ya zo yana tafiya tare da su.
16 F’ie nitakonam-pihaino tsy hahafohiñ’ aze.
Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
17 Le nanoa’e ty hoe: Inoñe o ifanaontsia’ areo te mañavelo, kanao manahelo?
Sai ya tambaye, su ya ce, “Mene ne kuke tattaunawa da juna a cikin tafiyarku?” Suka tsaya shiru, da damuwa a fuskarsu.
18 le hoe ty natoi’ ty atao Kleopasy: Ihe avao hao ty ambahiny e Ierosaleme ao tsy mahafohiñe o raha nifetsak’ atoa amo andro rezaoo?
Ɗaya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya tambaye shi ya ce, “Ashe, kai baƙo ne a Urushalima, da ba ka san abubuwan da suka faru a can, a cikin kwanakin nan ba?”
19 Ino? hoe re. Le hoe ty natoi’ iareo: Iesoà nte-Nazareta, nimpitoky fatratse am-pitoloñañe naho tsara añatrefan’ Añahare naho ondaty iabio;
Sai ya yi tambaya, “Waɗanne abubuwa?” Suka amsa suka ce, “Game da Yesu Banazare. Shi annabi ne, mai iko ne kuma cikin ayyukansa da maganarsa, a gaban Allah da kuma dukan mutane.
20 ie nasese’ o mpisorom-beio naho o roandrian-tikañeo hafàtse ho vonoeñe, vaho pinè’ iereo.
Manyan firistoci da masu mulkinmu sun ba da shi a yi masa hukuncin mutuwa, suka kuwa gicciye shi.
21 Fe ie ‘nio ty nitamà’ay hijebañe Israele; fa tovo’ iaby izay, androany ty andro faha-telo sikal’ amy nitendreha’ i he’e rezay.
Amma da, muna sa zuciya cewa, shi ne wanda zai fanshi Isra’ila. Bugu da ƙari kuma yau kwana uku ke nan tun da wannan abin ya faru.
22 Eka! nahadaba anay ka ty roakemba’ay ila’e, ie nitsatok’ an-donak’ añe marain-tsikiake,
Har wa yau, waɗansu daga cikin matanmu sun ba mu mamaki. Sun je kabarin da sassafen nan,
23 fe tsy nioni’ iereo ao i fañòva’ey, vaho nibalike nitalily te nahaisake ty fisodehan’ anjely nita­lily am’ iereo t’ie veloñe.
amma ba su sami jikinsa ba. Sun dawo sun faɗa mana cewa, sun ga wahayi na mala’iku, da suka ce yana da rai.
24 Niavotse mb’an-donake mb’eo ty ila’e ama’ay, le nanjo hambañe amy nitalilie’ i roakemba reiy, fe tsy nahaisak’ aze.
Sa’an nan, waɗansu abokanmu suka je kabarin, suka kuma tarar da kome kamar yadda matan suka faɗa, amma shi, ba su gan shi ba.”
25 Aa le hoe ty natao’e am’iereo: O ry bahimo malaon-troke, tsy mahafiantoke ze hene saontsi’ o mpitokio.
Sai ya ce musu, “Ashe, ku marasa azanci ne, masu nauyin zuciyar gaskata, da dukan abin da annabawa suka faɗa!
26 Tsy linahatse hao te tsi-mete tsy nifeake irezay i Norizañey vaho hizilik’ amy enge’ey?
Ai, dole Kiristi yă sha waɗannan wahalolin, kafin yă shiga ɗaukakarsa.
27 Aa le mifototse amy Mosè naho o mpitoky iabio, le nam­palangese’e ama’e o Sokitse Masiñe iabio, ze mioza ama’e ao.
Sai ya fara bayyana musu daga Musa da dukan Annabawa, abin da dukan Nassi ya faɗa a kansa.”
28 Ie niharine amy rova homba’ iareoy, le mitse hionjomb’eo t’Iesoà.
Da suka yi kusa da ƙauyen da za su, sai Yesu ya yi kamar zai ci gaba.
29 Fe hoe ty nañosiha’iareo aze: Mañialoa ama’ay; ie ho haleñe naho fa miròñe i àndroy. Aa le nimoak’ ao re hialeñe am’iereo.
Amma suka matsa masa suka ce, “Sauka wurinmu, don dare ya kusa, rana ta kusa fāɗuwa.” Sai ya sauka wurinsu.
30 Ie niambesatse am-pandambañañe mindre am’ iereo, le nandrambe mofo naho nitata naho namolake vaho nazotso’e am’ iereo.
Da ya zauna a tebur tare da su, sai ya ɗauki burodi, ya yi godiya, ya kakkarya ya fara ba su.
31 Nibarababeak’ amy zao ty fihaino’iareo nahafohiñe aze; f’ie nimosaoñe tsy niisake ka.
Sa’an nan idanunsu suka buɗe, suka gane shi. Sai ya ɓace musu.
32 Aa le nifanaontsy ty hoe iereo: Tsy nimae an-trok’ ao hao tika t’ie nilañoñe amy lalañey vaho nampiborake o Sokitse Masiñeo?
Suka tambayi juna, “Ashe, shi ya sa zukatanmu suka kuna a cikinmu, sa’ad da yake magana da mu a hanya, yana bayyana mana Nassi.”
33 Niongak’ amy oray avao iereo, nibalike mb’e Ierosaleme mb’eo, le nifanjo amy folo lahy raik’ amby rey tafatontoñe ao miharo amo mpiam’ iereo,
Suka tashi nan da nan suka koma Urushalima. A can suka sami Sha Ɗayan nan da waɗanda suke tare da su a wuri ɗaya,
34 ze nanao ty hoe: Toe natroatse t’i Talè! mbore nisodehañe amy Simona.
suna cewa, “Gaskiya ne! Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman”
35 Le natalili’ iareo i tan-dalañe ey rezay, naho t’ie nifohi’ iareo amy namolaha’e mofoy.
Sai su biyun nan suka ba da labarin abin da ya faru a hanya, da kuma yadda suka gane Yesu yayinda ya kakkarya burodin.
36 Mbe nitalily iereo te niloneak’ añivo’ iereo eo t’Iesoà, nanao ty hoe: Fañanintsiñe ama’areo.
Suna cikin wannan zance, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu. Sai ya ce musu, “Salama a gare ku!”
37 Nitsekake naho nirevendreveñe iereo, hoe te nahaisak’ angatse.
Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
38 Fe hoe re tam’iereo: Inoñ’ o mampihohokòhok’ anahareoo? naho inoñe ty mampiva­zobazotse ty tro’areo?
Sai ya ce musu, “Don me kuke damuwa, kuke kuma shakka a zuciyarku?
39 Hehe o tañakoo naho o tombokoo, izaho ‘nio; itsapao vaho mahaonìña, toe tsy ama’ nofotse naho taolañe o anga­tseo manahake o isa’areo amakoo.
Ku duba hannuwana da ƙafafuna. Ai, ni ne da kaina! Ku taɓa ni ku ji, ai, fatalwa ba ta da nama da ƙashi, yadda kuke gani nake da su.”
40 Ie nagado’e i saontsy zay, le natoro’e iareo o fità’eo naho o fandia’eo.
Da ya faɗi haka, sai ya nuna musu hannuwansa da ƙafafunsa.
41 F’ie mbe tsy nahafiantok’ avao fa loho ehake naho latsa; le hoe re: Aman-kaneñe hao nahareo?
Kuma har yanzu, suna cikin rashin gaskatawa, saboda murna da mamaki, sai ya tambaye su, “Kuna da abinci a nan?”
42 Le nanjotsoa’ iareo sale-fiañe naho papin-tantele.
Suka ba shi ɗan gasasshen kifi,
43 Rinambe’e vaho nikama añatrefa’iereo.
ya karɓa ya ci a gabansu.
44 Le hoe re am’iereo: O entañe zao ty nitaroñako t’ie mbe nitraoke, te tsi-mahay tsy ho heneke i pinatetse ty amako amy Ha’ i Mosèy ao naho amo Mpitokio vaho amo Saboo rezay.
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da na gaya muku tun ina tare da ku cewa, dole a cika kome da aka rubuta game da ni, a cikin Dokar Musa, da Annabawa, da kuma Zabura.”
45 Sinoka’e amy zao ty fivetsevetse’ iareo haharendreke o Sokitse Masiñeo.
Sai ya wayar da tunaninsu don su fahimci Nassi.
46 Le hoe re tam’iereo: Hoe ty pinatetse, te tsi-mete tsy holañeñe naho hivañon-ko veloñe amy andro fahateloy i Norizañey
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu.
47 vaho ho taroñeñe amy tahina’ey ty fisolohoañe naho ty fañahan-kakeo amo kilakila ondatio mifototse e Ierosaleme ao.
Kuma a cikin sunansa za a yi wa’azin tuba da gafarar zunubai, ga dukan ƙasashe. Za a kuwa fara daga Urushalima.
48 Valolombeloñe amy raha rezay nahareo.
Ku ne shaidun waɗannan abubuwa.
49 Inao, hahitriko ama’ areo i nampitaman-dRaekoy; aa le mandiñisa an-drova Ierosaleme ao ampara’ te isaroman-kaozarañe hirik’ añ’ abo.
Zan aika muku da abin da Ubana ya yi alkawari. Amma ku dakata a birnin tukuna, sai an rufe ku da iko daga sama.”
50 Aa le niaoloa’e pak’ e Betania Anià vaho nañonjom-pitañe, nitata iareo.
Bayan ya kai su waje kusa da Betani, sai ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.
51 Ie nitatae’e, le navik’ am’ iereo vaho naonjoñe mb’ andindiñe añe.
Yana cikin sa musu albarka, sai ya rabu da su. Aka ɗauke shi zuwa cikin sama.
52 Nitalahoa’ iareo naho nimpoly mb’e Ierosaleme mb’eo an-kafaleam-bey,
Sai suka yi masa sujada, suka koma Urushalima cike da murna sosai.
53 vaho nitolom-pandrenge naho nañandriañe an’Andrianañahare añ’ Anjomban’ Añahare ao. Amena.
Sai suka ci gaba da zama a cikin haikalin, suna yabon Allah.

< Lioka 24 >