< Mpitsara 8 >
1 Le hoe o nte-Efraimeo ama’e, Ino o nanoe’o anay t’ie tsy kinanji’o, ihe nionjomb’eo hialy amy Midiane? Le nitrevohe’ iareo an-keloke.
To, mutanen Efraim suka ce wa Gideyon, “Me ya sa ka yi mana haka? Me ya sa ba ka kira mu lokacin da ka tafi yaƙi da Midiyawa ba?” Suka zarge shi sosai.
2 Le hoe ty natoi’e, Ino ty nanoeko, te amy nanoe’oy? Tsy lombolombo te amo valòbo’ i Abiezereo hao ty fitsindroham-bahe’ i Efraime?
Amma ya ce musu, “Me na yi da za a iya kwatanta da abin da kuka yi? Ashe, kalar inabin da Efraim ta yi bai fi dukan girbin inabin da Abiyezer suka yi ba?
3 Ie fa natolon’ Añahare am-pità’ areo i roandria’ i Midiane rey: t’i Orebe naho i Zeèbe? Aa le ino ty nilefeko mandikoatse i anahareoy? Niketrak’ amy zao ty haviñera’ iareo amy saontsi’ey.
Allah ya ba da Oreb da Zeyib, shugabannin Midiyawa a hannuwanku. Me na yi da ya fi naku? Da ya faɗi haka sai hankalinsu ya kwanta.”
4 Nomb’ am-pitsaha’ Iordaney mb’eo t’i Gidone le nitsake, ie rekets’ indaty telon-jato rey, nidazidazitse f’ie mbe nañoridañe avao.
Gideyon da mutanensa ɗari uku, sun gaji, duk da haka suka yi ta fafarar, suka zo Urdun suka haye shi.
5 Le hoe re amo nte-Sokoteo, Anjotso boko-mofo i lia-raike mañorik’ ahiy, fa mikolempañe hañoridaña’ay i Zebake naho i Tsalmonà, mpanjaka’ i Midiane.
Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.”
6 Le hoe o roandria’ i Sokoteo: Am-pità’o hao ty fità’ i Zebàke naho i Tsalmonà hamahana’ay mofo o lahin-defo’oo?
Amma shugabannin Sukkot suka ce, “Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Don me za mu ba wa mayaƙanka burodi?”
7 Le hoe t’i Gidone, Aa ie fa natolo’ Iehovà an-tañako t’i Zebàke naho i Tsalmonà, le ho riateko am-patin-kivoke naho ropiteke ty nofo’ areo.
Sai Gideyon ya ce, “Haka ko? To, sa’ad da Ubangiji ya ba da Zeba da Zalmunna a hannuna, zan tsattsaga jikinku da ƙayayyuwan jeji.”
8 Boak’ao re nionjomb’e Penoele mb’eo le nahere’e am’ iereo i saontsiy; vaho nanoiñe aze manahake i natoi’ o lahilahi’ i Sokoteoy.
Daga nan ya wuce zuwa Fenuwel ya yi irin roƙon nan, amma suka amsa yadda mutanen Sukkot suka yi.
9 Aa le hoe ty asa’e amo lahilahi’ i Penoeleo: Ie mibalik’ atoy am-panintsiñañe, le harotsako o fitalakesañ’ aboo.
Saboda haka sai ya ce wa mutanen Fenuwel, “Sa’ad da na dawo da nasara zan rushe wannan hasumiya.”
10 Ie amy zao, te Karkore añe reketse lahin-defoñe va’e rai-ale-tsi-lime-arivo t’i Zebake naho i Tsalmonà. Izay ty nisisa’ i lia-rain-tatiñanañey, fa nikoromak’ an-kotakotak’ao ty lahindefo rai-hetse-tsi-ro’ ale.
To, Zeba da Zalmunna suna a Karkor da mayaƙa wajen dubu goma sha biyar, abin da ya rage ke nan na mayaƙan gabashi; mayaƙa masu takobi dubu ɗari da ashirin ne suka mutu.
11 Aa le nionjomb’ amy Lalam-Pimoneñ’ an-Kibohotsey t’i Gidone, atiñana’ i Nobà naho Iogbehà, vaho linafa’e i lia-raikey, amy te nierañerañe avao i firimboñañey.
Gideyon ya haura ta hanyar makiyaya, gabas da Noba, da kuma Yogbeha, ya fāɗa wa mayaƙan ta yadda ba su zata ba.
12 Nilay añe t’i Zebake naho i Tsalmonà fe hinorida’ iereo naho tsinepake i mpanjaka roe rey, i Zebake naho i Tsalmonà, vaho navalitsikota’e i valobohòkey.
Zeba da Zalmunna, sarakunan biyu na Midiyawa suka tsere, amma ya bi su ya kama, ya fatattaki dukan mayaƙansu.
13 Nibalik’ amy hotakotakey t’i Gidone, ana’ Ioase aolo’ ty fanjiriha’ i àndroy,
Sa’an nan Gideyon ɗan Yowash ya komo daga yaƙi ta Hanyar Heres.
14 le tsinepa’e ty ajalahy boak’ amo nte-Sokoteo nañontane aze naho nampandrendreha’e o roandria’ i Sokote naho o talè’eo, ondaty fitompolo-fito’ amby.
Ya kama wani saurayin Sukkot ya tambaye shi, saurayin kuwa ya rubuta masa dukan sunayen shugabanni saba’in da bakwai na Sukkot, da dattawan garin.
15 Nivotrak’ am’ ondati’ i Sokoteo re, nanao ty hoe: Ingo t’i Zebake naho i Tsalmonà, o nañendaha’ areo ahio ami’ ty hoe: am-pità’o hao ty fità’ i Zebake naho i Tsalmonà hamahana’ay ondati’o màmakeo?
Sa’an nan Gideyon ya zo ya ce wa mutanen Sukkot, “To, ga Zeba da Zalmunna, waɗanda kuka yi mini ba’a kuna cewa, ‘Ka kama Zeba da Zalmunna ko ne? Me zai sa mu ba mutanenka da suka gaji burodi?’”
16 Aa le nendese’e o roandria’ i rovaio, miharo fatike naho ropiteke vaho nanare’e amy rezay o lahilahi’ i Sokoteo.
Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.
17 Finofopòfo’e ka ty fitalakesañ’ abo’ i Penoele vaho navetra’e o lahilahi’ i rovaio.
Ya rushe hasumiyar Fenuwel ya kuma karkashe mutanen garin.
18 Le hoe re amy Zebake naho i Tsalmonà: Akore v’ondaty vinono’ areo e Taboreo? Le hoe ty toi’ iareo: Nihambañe ama’o iereo, vintañe raik’ amo anam-panjakao.
Sa’an nan ya ce wa Zeba da Zalmunna, “Waɗanne irin mutane ne kuka karkashe a Tabor.” Suka ce, “Mutane kamar ka ne kowane kamar ɗan sarki.”
19 Le hoe re, Nilongoko iereo, anan-dreneko; amy te veloñe t’Iehovà, naho rinomba’ areo veloñe iereo le tsy ho vinonoko nahareo.
Gideyon ya ce, “Waɗannan’yan’uwana ne,’ya’yan mahaifiyata. Muddin Ubangiji yana a raye, da a ce kun bar su da rai, da ba zan kashe ku ba.”
20 Le hoe ty asa’e am’ Ietère tañoloñoloña’e: Miongaha vonò. Fe tsy nakare’ i ajalahiy ty fibara’e; amy t’ie nihembañe fa mbe tòra’e.
Da ya juya wajen Yeter, ɗan farinsa, sai ya ce, “Ka kashe su!” Amma Yeter bai zāre takobinsa ba, domin shi yaro ne kawai kuma yana tsoro.
21 Le hoe t’i Zebake naho i Tsalmonà, Miongaha le miambotraha ama’ay fa mira ami’ty lahilahy ty haozara’e. Aa le nitroatse t’i Gidone naho vinono’e t’i Zebake naho i Tsalmone vaho rinambe’e o saren-jirim-bolañe am-bozon-drameva’ iareoo.
Zeba da Zalmunna suka ce masa, “Zo, ka yi da kanka. ‘Yadda mutum yake haka ƙarfinsa.’” Ta haka Gideyon ya matso gaba ya kashe su, ya ɗauki kayan ado daga wuyar raƙumansu.
22 Le hoe o ana’ Israeleo amy Gidone: Mifehea anay, ihe naho i ana’oy, naho ty anan’ ana’o; fa rinomba’o am-pità’ i Midiane.
Isra’ilawa suka ce wa Gideyon, “Ka yi mulkinmu, kai, ɗanka da jikanka, domin ka cece mu daga hannun Midiyawa.”
23 Hoe ty natoi’ i Gidone: Tsy ho feleheko, naho tsy ho fehe’ o anakoo, fa ho fehe’ Iehovà.
Amma Gideyon ya ce musu, “Ni, ko ɗana, ba za mu yi mulkinku ba. Ubangiji ne zai yi mulkinku.”
24 Le hoe t’i Gidone am’ iereo, Mihalaly ama’ areo iraho te songa hanolotse ahy o bangen-tsofiñe nikoahe’eo. (Toe nivolamena o bangen-tsofi’ iareoo amy t’ie nte Ismaele.)
Kuma ya ce, “Ina da roƙo guda ɗaya, cewa kowannenku ya ba ni’yan kunne daga rabon ganima.” (Al’adar mutanen Ishmayel ce su sa’yan kunnen zinariya.)
25 Le hoe ty natoi’ iareo, Hatolo’ay an-joton-troke; Nalafi’ iareo eo amy zao ty lamba vaho songa nampipoke o bange kinopa’eo ze lahilahy.
Suka ce, “Za mu yi farin cikin ba ka su.” Saboda haka suka shimfiɗa mayafi, kowanne ya sa ɗan kunne ɗaya daga ganimar.
26 Arivo tsy fiton-jato sekele ty lanja’ o bange volamena nihalalie’eo, tsy añate’ izay o bange naho firavake vaho saroñe malo-mavo tamy mpanjaka’ i Midiane reio, le tsy tama’e ka o silisily nandravake ty vozon-drameva’eo.
Nauyin’yan kunnen zinariyar ya kai shekel ɗari goma sha bakwai, ban da kayan ado, abin wuya da tufafin shunayya waɗanda sarakuna Midiyawa suke sawa ko sarƙoƙin da suke wuyar raƙumansu.
27 Nitsene efode ama’e t’i Gidone naho nitana’e e Ofrà, an-drova’e ao naho fonga nanao hakarapiloañe ama’e amy toetsey t’Israele; ie ni-fandrik’ amy Gidone naho amy hasavereña’ey.
Gideyon ya efod da zinariyar, wanda ya ajiye a Ofra, garinsa. Dukan Isra’ila suka shiga yin karuwanci ta wurin yin sujada a can, ya kuwa zama wa Gideyon da dukan iyalinsa tarko.
28 Aa le nampiambanèñe añatrefa’ o ana’ Israeleo t’i Midiane tsy nahafiandra ty añambone’e ka. Nitofa efa-polo taoñe faha’ i Gidone i taney.
Da haka Isra’ilawa suka mallaki Midiyawa ba su kuma sāke tā da kai ba. A zamanin Gideyon ƙasar ta sami zaman lafiya har shekara arba’in.
29 Aa le nisitake t’Ierobaale ana’ Ioase, nimoneñe añ’anjomba’e ao.
Yerub-Ba’al ɗan Yowash ya koma gida don yă zauna.
30 Nahatoly anadahy fitompolo am-bata’e t’i Gidone, fa nimaro ty vali’e.
Yana da’ya’ya saba’in maza da ya haifa, gama yana da mata da yawa.
31 Nisamak’ ana-dahy ho aze ka i sakeza’e e Sekeme añey, le natao’e Abimeleke ty añara’e.
Yana kuma da ƙwarƙwara wadda take Shekem, ita ma ta haifa masa ɗa wanda ya ba shi suna Abimelek.
32 Nivilasy am-pahantera’e soa t’i Gidone ana’ Ioase, vaho nalentek’ an-kibori’ Ioase rae’e, e Ofrà’ o nte-Abiezereo.
Gideyon ɗan Yowash ya rasu da kyakkyawan tsufa aka kuma binne shi a kabarin Yowash mahaifinsa a Ofra na mutanen Abiyezer.
33 Aa ie nihomake t’i Gidone le nandifike mb’ amo Baaleo indraike o ana’ Israeleo, vaho nanoe’ iareo ho ‘ndrahare’ iareo ty Baale-berite.
Ba a daɗe da rasuwar Gideyon ba, sai Isra’ila ta sāke shiga karuwanci suna bauta wa Ba’al. Suka kafa Ba’al-Berit yă zama musu allahnsu ba kuma
34 Le tsy nitiahi’ o ana’ Israeleo t’Iehovà Andrianañahare’ iareo nandrombake iareo am-pità’ o rafelahi’ iareo niariseho iareo mb’ etiam-beroañeo;
tuna da Ubangiji Allahnsu, wanda ya cece su daga hannuwan abokan gābansu a kowane gefe ba.
35 mbore tsy nanoe’ iereo vali-kare ty anjomba’ Ierobaale, toe i Gidone, ty amy ze hene soa nanoe’e e Israeleo.
Suka kāsa nuna alheri ga gidan Yerub-Ba’al (wato, Gideyon) saboda abubuwa masu alherin da ya yi musu.