< Mpitsara 10 >

1 Ie añe t’i Abimeleke, le nitroatse handrombake Israele ka t’i Tolà, ana’ i Poà, ana’ i Dodò, nte-Isakare; mpimo­neñe e Samire am-bohi’ i Efraime.
Bayan zamanin Abimelek, sai Tola ɗan Fuwa ɗan Dodo daga Issakar ya tashi don yă ceci Isra’ila. Yana zama a Shamir a ƙasar tudu ta Efraim.
2 Nizaka e Israele taoñe roapolo-telo’ amby re naho nihomake vaho nalenteke e Samire ao.
Ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da uku sa’an nan ya mutu, aka kuma binne shi a Shamir.
3 Ie añe, nitroatse ka t’Iaire nte Gilade le nizaka taoñe roapolo-ro’ amby.
Bayansa kuma sai Yayir daga Gileyad, wanda ya shugabanci Isra’ila shekara ashirin da biyu.
4 Nanañ’ anadahy telo-polo re niningitse añ’ ana-borìke telo-polo, ie aman-drova telo-polo, o atao rova’ Iaire sikala henaneo; an-tane Gilade ao irezay.
Yana’ya’ya talatin, waɗanda suke hawan jakuna talatin. Sun shugabanci birane talatin a Gileyad, har wa yau ana ce da biranen Hawwot Yayir.
5 Nivilasy t’Iaire vaho nalenteke e Kamone ao.
Sa’ad da Yayir ya mutu, sai aka binne shi a Kamon.
6 Nanao haloloañe am-pivazohoa’ Iehovà indraike o ana’ Israeleo ie nitoroñe o Baaleo naho o Hazomangao naho o’ndrahare’ i Ara­meo naho o’ndrahare’ i Tsidoneo naho o ‘ndrahare’ i Moabeo naho o ‘ndraharen’ ana’ i Amoneo naho o ‘ndraharen-te-Pilistio vaho naforintse’ iareo t’Iehovà, tsy nitoroñe aze.
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
7 Aa le nisolebotse am’ Israele ty haviñera’ Iehovà le natolo’e am-pità’ o nte-Pilistio, vaho am-pità’ o ana’ i Amoneo.
sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
8 Finorekekè’ iareo naho dinemo’ iareo taoñe folo-valo’ amby o ana’ Israeleo, toe o ana’ Israele alafe’ Iordaney an-tane’ o nte-Amoreo e Giladeo.
waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
9 Nitsa­ha’ o ana’ i Amoneo ka Iordaney hialy am’ Iehoda, naho amy Beniamine, naho amy anjomba’ i Efraimey, vaho vata’e nalovilovy t’Israele.
Ammonawa su ma suka haye Urdun domin su yi yaƙi da Yahuda, Benyamin da kuma gidan Efraim; Isra’ila kuwa suka kasance cikin wahala ƙwarai da gaske.
10 Nitoreo amy Iehovà amy zao o ana’ Israeleo, nanao ty hoe: Aman-kakeo ama’o zahay, fa niambohoa’ay t’i Andrianañahare’ay, vaho nitoroñe o Baaleo.
Sa’an nan Isra’ilawa suka yi kuka ga Ubangiji, suka ce, “Mun yi maka zunubi, mun bar Allahnmu muka shiga bautar Ba’al.”
11 Aa le hoe t’Iehovà amo ana’ Israeleo: Tsy nirombaheko amo nte-Mitsraimeo hao naho amo nte-Amoreo naho amo ana’ i Amoneo, naho amo nte-Pilistio?
Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
12 Niforekeke’ o nte-Tsidoneo ka, naho o nte-Amalekeo, naho o nte Amoneo le nitoreova’ areo vaho rinombako am-pità’ iareo.
Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
13 Fe niambohoa’ areo, vaho nitoroñe ‘ndrahare ila’e; izay ty tsy andrombahako anahareo.
Amma kuka bar ni kuka bauta wa waɗansu alloli, saboda haka ni ma ba zan ƙara cece ku ba.
14 Akia koiho o ‘ndrahare jinobo’ areoo; angao handrombaha’ iareo amo hasotria’ areoo.
Ku tafi ku yi wa allolin da kuka zaɓa. Bari su cece ku sa’ad da kuke cikin wahala!”
15 Le hoe o ana’ Israeleo amy Iehovà: Toe nanao hakeo zahay, ano ama’ay ze hatao’o soa; fa ehe hahao te anito.
Amma Isra’ilawa suka ce wa Ubangiji, “Mu dai mun yi zunubi. Ka yi da mu abin da ka ga dama, amma muna roƙonka ka cece mu a yanzu.”
16 Aa le nadò’ iareo añe o ‘ndrahare ankafankafa añivo’ iareo ao, naho nitoroñe Iehovà; vaho niferenaiña’ ty arofo’e o nte’ Israeleo amo falovilovia’eo.
Sa’an nan suka zubar da allolin nan daga cikinsu suka bauta wa Ubangiji. Ubangiji kuwa bai ƙara daure da azabar da Isra’ila suke sha ba.
17 Kinoik’ amy zao o nte-Amoneo naho nitobe e Gilade ao. Nifanontoñe ka o ana’ Israeleo le nitobe e Mitspà ao.
Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
18 Le hoe ty nifanaontsia’ ondatio naho o roandria’ i Giladeo: Ia mb’ arè ty hiorots’ aly amo ana’ i Amoneo? Ie ty hatao lohà’ o hene’ mpimone’ i Giladeo.
Shugabannin mutanen Gileyad suka cewa juna, “Duk wanda zai fara fāɗa wa Ammonawa shi zai zama shugaban duk waɗanda suke zama a Gileyad.”

< Mpitsara 10 >