< Jaona 16 >

1 Nitaroñako irezay soa t’ie tsy hitsikapy.
“Na faɗa muku wannan duka, domin kada ku bauɗe.
2 Haitoañe amo fitontonañeo nahareo; eka, ho tondroke ty ora, te inao, ­mitoroñe an’An­drianañahare ze mamono anahareo.
Za su kore ku daga majami’a; lalle, lokaci yana zuwa da duk wanda ya kashe ku, zai ɗauka yana yin wa Allah hidima ne.
3 Hanoe’ iereo amy te tsy nahafohiñe an-dRae naho ahy.
Za su yi waɗannan abubuwa ne domin ba su san Uba ko ni ba.
4 Fe nitaroñako, soa te, ie tsatoke ty ora’e, le ho tiahi’ areo te nivolañeko. Tsy nitaroñako hey i entañe zay am-pifotora’e, itika mbe nitraoke.
Na faɗa muku wannan, domin in lokacin ya yi, ku tuna na gargaɗe ku. Ban faɗa muku wannan tun da fari ba domin ina tare da ku.
5 Fe hionjoñe mb’amy nañitrik’ ahiy mb’eo iraho henaneo, le tsy ama’ areo ty mañontane ahy ty hoe: Aia ty homba’o?
“Yanzu zan tafi wurin wanda ya aiko ni, duk da haka ba waninku da ya tambaye ni, ‘Ina za ka?’
6 F’ie mioremeñe añ’arofo ty amy entako ama’ areoy.
Saboda na faɗa waɗannan abubuwa ga shi kun cika da baƙin ciki.
7 Fe ivolañako ty hato, te mahasoa anahareo t’ie hienga, fa naho tsy mienga le tsy hitotsaha’ i Mpañolotsey; aa naho mb’eo iraho le hahitriko mb’ama’areo mb’ etoan-dre.
Amma gaskiya nake gaya muku. Don amfaninku ne zan tafi. Sai ko na tafi, in ba haka ba Mai Taimakon nan ba zai zo muku ba. Amma in na tafi, zan aiko shi gare ku.
8 Ie avy, ro hampiheve maso ty voatse toy ty ami’ty tahiñe naho ty havantañañe vaho ty fizakàñe.
Sa’ad da ya zo kuwa, zai kā da duniya a kan zunubi da adalci da kuma hukunci,
9 O tahiñeo, amy te tsy miato amako iareo.
a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba;
10 I havantañañey, fa homb’ aman-dRaeko mb’eo iraho vaho tsy hahaisak’ ahy ka nahareo.
a kan adalci, domin zan tafi wurin Uba, inda ba za ku ƙara ganina ba;
11 I zakay, fa nafàtse ty mpifehe’ ty voatse toy.
a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.
12 Mbe maro ty hitaroñako fa tsy leo’ areo heike.
“Ina da sauran abubuwa da yawa da zan faɗa muku, amma ba za ku iya ɗauka a yanzu ba.
13 Ie pok’ atoy i Arofon-katòy le ie ty hiaolo anahareo amy ze hene hatò. Tsy hisaontsy ty aze, fa o janjiñe’eo avao ty ho taroñe’e vaho haboa’e ama’ areo o raha ho avio.
Amma sa’ad da shi, Ruhun gaskiya ya zo, zai bi da ku zuwa ga dukan gaskiya. Ba zai yi magana don kansa ba; zai faɗi abin da ya ji ne kaɗai, zai kuma faɗa muku abin da bai faru ba tukuna.
14 Handrenge ahy re naho handrambe amako vaho hañento ama’areo,
Zai kawo ɗaukaka gare ni ta wurin ɗaukan abin da yake nawa, ya bayyana muku.
15 ahiko iaby ze aman-dRaeko, izay ty nitaroñako te hangalak’ amy ahikoy re le hentoe’e nahareo.
Duk abin da yake na Uba nawa ne. Shi ya sa na ce, ‘Ruhun zai ɗauko daga abin da yake nawa, yă bayyana muku.’”
16 Tsy ho isa’ areo iraho te aniany; fa betebeteke le ho oni’ areo indraike.
Yesu ya ci gaba da cewa, “Jim kaɗan, ba za ku ƙara ganina ba, sa’an nan bayan an jima kaɗan kuma, za ku gan ni.”
17 Hoe ty vesoveso’ o mpiama’e ila’eo: Inoñe i tsarae’e amantikañey, ty hoe: Tsy ho oni’ areo iraho te aniany, le ho oni’ areo indraike te aniany, amy te homb’ aman-dRaeko mb’eo?
A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?”
18 Nindrae’ iareo ty hoe: Inoñe ze o Anianike sinaontsi’e zao? Nofi’ay i saontsi’ey.
Suka yi ta tambaya, “Me yake nufi da ‘jim kaɗan’? Ba mu fahimci abin da yake faɗi ba.”
19 Niarofoana’ Iesoà ty ho nañontanea’ iareo vaho nanoa’e ty hoe: Ifañontaneañe hao i asakoy ty hoe: Tsy ho oni’ areo iraho te aniany; naho ty hoe, Hahaisak’ ahy ka nahareo te aniany?
Yesu ya gane suna so su tambaye shi game da wannan, sai ya ce musu, “Kuna tambayar juna game da abin da nake nufi da na ce, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, da kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni’?
20 Eka, to t’itaroñako t’ie hirovetse naho hangololoike ty tañy, fe hitohàke ty voatse toy. Ho azo ty velo-mihontoke nahareo, fe hifotetse ho firebehañe ty fihonto’ areo.
Gaskiya nake gaya muku, za ku yi kuka da kuma gunji, yayinda duniya take murna. Za ku yi baƙin ciki, amma baƙin cikinku zai koma farin ciki.
21 Tsimboetse ty ampela mitsongo naho tsatoke i ora’ey; f’ie mahatoly ajajamena le haliño’e i ajale’ey, vaho isoloa’e haehake, amy te toly an-tane atoy t’indaty.
Macen da za tă haihu takan yi naƙuda domin lokacinta ya yi; amma sa’ad da ta haihu, sai ta manta da wahalar domin farin ciki an haifi jariri a duniya.
22 Aa le hiotsòtse hey nahareo henaneo, f’ie ho treako in­draike le hirebeke ty arofo’ areo vaho tsy hasinta’ ondaty ama’ areo ty haehake.
Haka ku ma, yanzu ne lokacin baƙin cikinku, amma zan sāke ganinku za ku kuma yi farin ciki, ba kuwa wanda zai ɗauke muku farin cikinku.
23 Tsy hañontane ahy ndra inoñ’ inoñe nahareo amy andro zay. Eka! to t’itaroñako te, ze halalie’ areo aman-dRaeko ami’ty añarako ro hatolo’e.
A ranan nan, ba za ku sāke tambaya ta kome ba. Gaskiya nake gaya muku, Ubana zai ba ku kome da kuka roƙa cikin sunana.
24 Pake henàne tsy eo ty nangataha’ areo ami’ty añarako. Mihalalia, le hahazo, hañeneke ty hafalea’ areo.
Har yanzu dai ba ku roƙi kome cikin sunana ba. Ku roƙa za ku kuwa samu, farin cikinku kuwa zai zama cikakke.
25 Nivolañako am-pandrazañañe irezay; fe antitotse ty andro t’ie tsy handrazañe, fa hitalily malange i Rae.
“Ko da yake ina magana da misalai, lokaci yana zuwa da ba zan ƙara yin magana da misalai ba, sai dai in faɗa muku a fili game da Ubana.
26 Hihalaly ami’ty añarako nahareo amy andro zay; tsy anoeko ty hoe: Izaho ty hihalaly aman-dRaeko ho anahareo;
A ranan nan, za ku roƙa a cikin sunana. Ban ce zan roƙi Uba a madadinku ba.
27 Aiy! toe ikokoan-dRae ie nikoko ahy, naho natoky te nihirik’ aman’ Añahare iraho.
Ai, shi Uban kansa yana ƙaunarku domin kun ƙaunace ni kun kuma gaskata cewa daga Allah na fito.
28 Niboak’ aman-dRae iraho, nizilik’ ami’ty voatse toy, vaho hiavotako ty voatse toy ho mb’ aman-dRae.
Na fito daga wurin Uba, na kuma shigo duniya, yanzu kuwa zan bar duniya in koma wurin Uba.”
29 En! hoe o mpiama’eo tama’e, Malange o saontsi’o henaneo, amy te tsy mandrazan-drehake.
Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.
30 Rendre’ay henaneo te kila arofoana’o, naho tsy paia’o ty hañontanea’ ondaty; izay ty iantofa’ay t’ie hirik’ aman’ Añahare.
Yanzu mun gane cewa ka san kome ba sai wani ya tambaye ka ba. Wannan ya sa muka gaskata ka fito daga Allah.”
31 Tinoi’ Iesoà ami’ty hoe: Miantoke hao henaneo?
Yesu ya amsa ya ce, “A ƙarshe kun gaskata!
32 Toe ho avy ty ora, eka fa tondroke t’ie hipara­tsiake, songa hamonje ty aze, le ho farie’ areo ho joriñe iraho; f’ie toe tsy ho bangiñe fa itraofan-dRae.
Amma lokaci na zuwa, har ma ya yi, da za a warwatsa ku, kowa yă koma gidansa. Za ku bar ni ni kaɗai. Duk da haka ba ni kaɗai ba ne, gama Ubana yana tare da ni.
33 Nitaroñako irezay soa t’ie hierañerañe amako. Halovilovy ami’ty voatse toy nahareo; fe manintsiña, fa rinebako ty voatse toy.
“Na faɗa muku waɗannan abubuwa ne, domin a cikina ku sami salama. A duniyan nan za ku sha wahala. Amma ku yi ƙarfin hali! Na yi nasara a kan duniya.”

< Jaona 16 >