< Jaona 14 >

1 Ko mampihohokohok’ arofo; miatoa aman’ Añahare, iato ka iraho.
“Kada zuciyarku ta ɓaci. Ku gaskata da Allah, ku kuma gaskata da ni.
2 Maro ty traño añ’anjomban-dRaeko ao, naho tsy izay, ho nivolañako. Hionjoñe iraho hañalankañe toetse ho anahareo.
A cikin gidan Ubana akwai wurin zama da yawa; da a ce ba haka ba ne, da na gaya muku. Za ni can don in shirya muku wuri.
3 Aa kanao homb’eo iraho hañajariako toetse, le hibalihako, handrambe anahareo ho amako, soa te amy itoerakoy ty hitoera’ areo.
In kuwa na tafi na shirya muku wuri, sai in dawo in ɗauke ku ku kasance tare da ni don ku kasance inda nake.
4 Apota’ areo ty hombako, naho fohi’areo ty lalañe mb’eo.
Ai, kun san hanyar zuwa inda za ni.”
5 Hoe t’i Tomasy tama’e: O Rañandria, Tsy hai’ay ty homba’o; aia ty haha­fohina’ay ty lala homba’o?
Sai Toma ya ce masa, “Ubangiji, ba mu san inda za ka ba, to, ta yaya za mu san hanyar?”
6 Tinoi’ Iesoà ty hoe: Izaho i lalañey naho ty hatò vaho ty haveloñe; leo raike tsy homb’ aman-dRaeko naho tsy añamako.
Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne kuma rai. Ba mai zuwa wurin Uba sai dai ta wurina.
7 Aa naho fohi’ areo iraho, ho fohi’ areo ka t’i Raeko; ie henane zao fa mahafohiñe aze vaho mahaisak’ aze.
Da kun san ni, da za ku san Ubana ma. Daga yanzu, kun san shi kun kuma gan shi.”
8 Hoe t’i Filipo tama’e: O Rañandria, atorò anay t’i Rae, fa mahaeneñe anay izay.
Filibus ya ce, “Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu.”
9 Tinoi’ Iesoà ty hoe: Tsy fa ela hao ty nireketan-tika, te ihe mboe tsy mahafohiñe ahiko ry Filipo? Ze nahaisak’ ahy fa nahaoniñe an-dRae; aa vaho akore ty atao’o ty hoe: Atorò anay t’i Rae?
Yesu ya amsa ya ce, “Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?
10 Tsy atokisa’o hao te izaho ro aman-dRae vaho amako t’i Rae? Tsy ahy o saontsy itaroñakoo, fa manao o tolon-draha’eo i Raeko mimoneñe an-troko ato.
Ba ka gaskata cewa ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina ba? Kalmomin da nake gaya muku ba na kaina ba ne. Ai, Uban da yake raye a cikina ne yake aikinsa.
11 Matokisa te aman-dRae iraho naho te amako t’i Rae; ke iantofo ty amo fitoloñañeo.
Ku gaskata ni sa’ad da na ce ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina. Ko kuwa ku gaskata ni saboda ayyukan banmamakin su kansu.
12 Eka! to t’itaroñako te hanoe’ ty mpiato amako o fitoloñakoo, vaho mandikoatse iretoañe ty hanoe’e, amy te homb’ aman-dRaeko mb’eo iraho.
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda yake da bangaskiya gare ni, zai yi abubuwan da ni nake yi. Zai ma yi abubuwa masu girma fiye da waɗannan, don zan tafi wurin Uba.
13 Aa ndra inoñ’ inoñe ty ihalalia’ areo ami’ty añarako, le hanoeko, soa te ho rengèñe amy Anakey t’i Rae.
Kuma zan yi duk abin da kuka roƙa cikin sunana, don Ɗan ya kawo ɗaukaka ga Uban.
14 Ndra inoñ’ inoñe ihalalia’ areo ami’ty añarako, le hanoeko.
Za ku iya roƙe ni kome a cikin sunana, zan kuwa yi.
15 Kanao mikoko ahy nahareo, le hañambeñe o lilikoo;
“In kuna ƙaunata za ku yi biyayya da umarnina.
16 naho hihalaly aman-dRae iraho, hitolora’e Mpañolotse tovo’e himoneñe ama’ areo nainai’e. (aiōn g165)
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn g165)
17 Ie i Arofon-kavantañañey; i tsy mete rambese’ ty voatse toiy amy te tsy fohi’e mbore nofi’e; fe mahafohiñe aze nahareo amy t’ie mitrao-pimo­neñe ama’ areo, toe hitraofa’e.
Ruhun gaskiya. Duniya ba ta iya karɓarsa, don ba ta ganinsa ba ta kuma san shi ba. Amma kun san shi, saboda yana zama tare da ku zai kuma kasance a cikinku.
18 Tsy ho farieko ho bode nahareo fa homb’ ama’ areo mb’eo.
Ba zan bar ku marayu ba; zan zo wurinku.
19 Tsipaepae’ zao tsy ho oni’ ty voatse toy ka iraho; f’ie ho oni’ areo: kanao velon-dRaho, ho veloñe ka nahareo.
Ba da daɗewa ba, duniya ba za tă ƙara ganina ba, amma za ku gan ni. Don ina raye, ku ma za ku rayu.
20 Amy andro zay, ho fohi’ areo te izaho ro aman-dRaeko naho amako nahareo vaho ama’ areo iraho.
A ranan nan za ku sani ina cikin Uba, ku kuma kuna cikina, ni kuma ina cikinku.
21 Ze mamolònkoñe o lilikoo naho mañambeñe aze, ie ty mikoko ahy; le ho kokoan-dRaeko i mikoko Ahiy naho hikokoako vaho hampandrendreheko ahy.
Duk wanda yake da umarnaina yana kuma yin biyayya da su, shi ne wanda yake ƙaunata. Wanda yake ƙaunata kuwa Ubana zai ƙaunace shi, ni ma zan ƙaunace shi, in kuma bayyana kaina gare shi.”
22 Le hoe t’i nanoe’ i Jodasy (tsy i nte-Keriotey): O Rañandria, akore te zahay ro hiboaha’o fa tsy ty voatse toy?
Sai Yahuda (ba Yahuda Iskariyot ba) ya ce, “Ubangiji, me ya sa za ka bayyana kanka gare mu amma ba ga duniya ba?”
23 Tinoi’ Iesoà ami’ty hoe: Hifahatse amo volakoo ty mikoko ahy le hikokoan-dRaeko naho homb’ama’e mb’eo zahay, vaho hanoe’ay ama’e ao ty akiba’ay.
Yesu ya amsa ya ce, “Duk mai ƙaunata, zai yi biyayya da koyarwata. Ubana zai ƙaunace shi, za mu kuwa zo wurinsa mu zauna tare da shi.
24 Tsy mikoko ahy ty tsy mañambeñe o volakoo. Tsy ahiko i tsara janjiñe’ areo amakoy fa an-dRaeko nañitrik’ ahy.
Wanda ba ya ƙaunata ba zai yi biyayya da koyarwata ba. Waɗannan kalmomin da kuke ji ba nawa ba ne; na Uba ne da ya aiko ni.
25 Izaho mb’e mimoneñe ama’ areo atoy ty itaroñako i raha rezay.
“Duk wannan na faɗa ne yayinda ina tare da ku.
26 Le hahitrin-dRaeko ami’ty añarako i Mpañohòy, i Arofo Masiñey; Ie ty hañoke anahareo ze he’e vaho haniahy ze hene tinaroko.
Amma Mai Taimako, Ruhu Mai Tsarki, wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya muku kome, zai kuma tuna muku duk abin da na faɗa muku.
27 Hapoko ama’areo ty fañanintsiñe, hatoloko ty fierañerañako; tsy manahake ty fasozo’ ty voatse toy ty fanjo­tsoako. Ko adoke hiotsotse ty arofo’ areo, ko apoke ho hembañe.
Salama na bari tare da ku; salamata nake ba ku. Ba kamar yadda duniya take bayarwa nake ba ku ba. Kada zuciyarku ta ɓaci kada kuma ku ji tsoro.
28 Fa jinanji’ areo i nivolañekoy t’ie hiavotse vaho hibalike mb’ama’ areo mb’etoy. Naho nikokoa’areo le ho nirebeke t’ie homb’ aman-dRaeko añe fa bey te amako t’i Raeko.
“Kun dai ji na ce, ‘Zan tafi in kuma sāke dawo wurinku.’ In har kuna ƙaunata, za ku yi farin ciki cewa za ni wurin Uba, domin kuwa Uban ya fi ni.
29 Ie ty nivolañeko aolo’ te hifetsake, soa t’ie tondroke, le hiantofa’ areo.
Na faɗa muku tun kafin yă faru, domin in ya faru, ku gaskata.
30 Tsy hivolañe raha maro iraho; amy te momb’ etoañe i roandria’ ty voatse toiy, f’ie tsy manandily amako;
Ba zan ƙara yi muku magana ba, gama mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Ba shi da iko a kaina,
31 Aa soa ho fohi’ ty voatse toy te mikoko an-dRae iraho, le ze andilian-dRae ahy, ty anoeko do’e. Miongaha, antao hiavotse.
amma dole duniya ta koya cewa ina ƙaunar Uba, ina kuma yin yadda Ubana ya umarce ni. “Ku zo, mu bar nan.

< Jaona 14 >