< Joba 42 >
1 Natoi’ Iobe amy zao t’Iehovà,
Sa’an nan Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
2 Fantako te kila lefe’o, le tsy azo sebañeñe ze safiri’o.
“Na san cewa za ka iya yin dukan abubuwa; ba wanda zai iya ɓata shirinka.
3 Hoe irehe: Ia ze o mañeta-panoroañe tsy aman-kilala zao? Toe nivolañeko ty tsy nirendreko, o raha loho mandikoatse ahy, tsy napotako.
Ka yi tambaya, ‘Wane ne wannan da ya ƙi karɓar shawarata shi marar ilimi?’ Ba shakka na yi magana game da abubuwan da ban gane ba, abubuwan ban al’ajabi da sun fi ƙarfin ganewata.
4 Ehe janjiño, [hoe irehe, ] le hivolan-draho, hañontaneako vaho ho toiñe’o.
“Ka ce, ‘Saurara yanzu, zan kuma yi magana zan tambaye ka, kuma za ka amsa mini.’
5 Toe nahatsanoñe ty ama’o raho am-pijanjiñan-dravembia, fe mahatrea Azo o masokoo henaneo;
Kunnuwana sun ji game da kai amma yanzu na gan ka.
6 Aa le hejeko ty troko vaho misoloho an-deboke naho lavenoke.
Saboda haka na rena kaina na kuma tuba cikin ƙura da toka.”
7 Ie fa nilañone’ Iehovà am’ Iobe i tsara rezay, le hoe t’Iehovà amy Elifaze nte-Temane: Miforoforo ama’o naho amo rañe’o roe reo ty haboseko; amy te tsy nitaroña’ areo ty hatò, manahake ty nanoem-pitoroko Iobe.
Bayan Ubangiji ya gaya wa Ayuba waɗannan abubuwa, ya ce wa Elifaz mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokanka guda biyu domin ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.
8 Aa le andrambeso bania fito naho añondrilahy fito, le miheova mb’amy Iobe mpitoroko mb’eo naho mañengà soroñe ho anahareo; le hihalalia’ Iobe mpitoroko naho ho noko i halali’ey vaho tsy hanoeko ama’ areo ty mañeva i hanè’ areoy; amy t’ie tsy nilañoñe ahy an-katò, manahake ty nanoe’ i mpitoroko Iobey.
Saboda haka yanzu sai ku ɗauki bijimai guda bakwai, da raguna bakwai, ku je wurin bawana Ayuba ku miƙa hadaya ta ƙonawa domin kanku. Bawana Ayuba zai yi muku addu’a zan kuwa karɓi addu’arsa in bi da ku nisa da wawancinku. Ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba yadda bawana Ayuba ya yi ba.”
9 Aa le nimb’eo t’i Elifaze nte-Temane naho i Bildade nte Sohy naho i Tsofare nte-Naamà le nanoe’ iereo i tsinara’ Iehovà am’ iereoy; le ninò’ Iehovà ty halali’ Iobe.
Saboda haka Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa da Zofar mutumin Na’ama, suka yi abin da Ubangiji ya gaya masu; Ubangiji kuma ya karɓi addu’ar Ayuba.
10 Aa le nampoli’ Iehovà o vara’ Iobeo, ie nihalaly ho a i rañe’e rey; vaho natolo’ Iehovà am’ Iobe indroe’ ty nanaña’e taolo.
Bayan Ayuba ya yi wa abokansa addu’a, Ubangiji ya sa shi ya sāke zama mai arziki ya ninka abin da yake da shi a dā sau biyu.
11 Nomb’ ama’e mb’eo amy zao o rahalahi’e iabio naho o rahavave’e iabio naho ze hene nahafohiñe aze taolo vaho nitrao-pikama ama’e añ’ anjomba’e ao; nitretreze’ iareo vaho nañohò aze amo fonga haoreañe nafetsa’ Iehovà ama’eo; vaho songa nanolotse ty bogady ama’e naho ty bange volamena.
Dukan’yan’uwansa maza da mata da duk waɗanda suka san shi a dā suka zo suka ci abinci tare da shi a cikin gidansa. Suka ta’azantar da shi suka ƙarfafa shi game da duk wahalar da Ubangiji ya auka masa, kowannensu kuma ya ba shi azurfa da zobe na zinariya.
12 Nitahie’ Iehovà o figadoñan’ andro’ Iobeo mandikoatse te amy nifotora’ey; ie nanañ’ añondry rai-ale tsy efats’ arivo naho rameva eneñ’ arivo naho katràka mpiharo-bao arivo vaho borìke-vave arivo.
Ubangiji ya albarkaci ƙarshen Ayuba fiye da farkonsa. Yana da tumaki guda dubu goma sha huɗu, raƙuma guda dubu shida; shanun noma guda dubu da jakuna guda dubu.
13 Nanañ’ anadahy fito re naho anak’ ampela telo.
Ya kuma haifi’ya’ya maza bakwai, mata uku.
14 Natao’e Iemimae ty añara’ i valoha’ey naho Keziae ty faharoe vaho Keren-Kapokee ty fahatelo.
’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.
15 Tsy nañirinkiriñeñe amy tane iabiy ty hamozohozo’ i anak’ ampela’ Iobe rey vaho songa tinolon-drae’e lova miharo amo ana-dahi’eo.
Duk a cikin ƙasar ba a samu kyawawan mata kamar’ya’yan Ayuba ba, kuma babansu ya ba su gādo tare ta’yan’uwansu maza.
16 Ie añe, mbe niveloñe zato-tsy-efapolo taoñe t’Iobe vaho niisa’e o ana’eo naho o zafe’eo pak’an-tariratse fah’efafatse.
Bayan wannan Ayuba ya rayu shekara ɗari da arba’in; ya ga’ya’yansa da’ya’yansu har tsara ta huɗu.
17 Aa le nivilasy t’Iobe, androanavy bey, lifots’ andro.
Sa’an nan Ayuba ya rasu da kyakkyawan tsufa.