< Joba 35 >
1 Le hoe ty natovo’ i Eliho:
Sai Elihu ya ce,
2 Atao’o mahity hao i nanoe’o ty hoe, Izaho ro vantañe te aman’ Añahare.
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Fa hoe irehe, Inoñe ty ho tombo’e ho azo? Ino ty ho tambeko mandikoatse te tsy nandilatse?
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Hanoiñe azo naho o rañe’o mindre ama’oo iraho.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Mitalakesa mb’andikerañe ey vaho Mahaisaha; Heheke o rahoñeo, ambòne’o iereo.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Ihe mandilatse, Mijoy aze hao? Ie bey hakeo, Inoñe ty anoe’o ama’e?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Ie vantan-drehe, ino ty atolo’o aze, ke ino ty rambese’e am-pità’o?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Ho ama’ ondaty manahak’ azo ty hatsivokara’o naho amo ana’ ondatio ty havañona’o.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 O hamarom-pamorekekeañeo ty itoreova’ iareo, ty sira maoza’ i maroy ty ikaiha’iareo,
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 fe tsy eo ty manao: Aia t’i Andrianamboatse ahy, i Mpañomey sabo an-kaleñey,
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 i mañòke raha maro amantika te amo bibi’ ty tane toioy, vaho ampahihire’e ambone’ o voron-tiokeo?
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Eo ty mikaike, f’ie tsy manoiñe ty amy firengevoha’ ondaty raty tserekeoy.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Toe tsy janjin’ Añahare ty raha kafoake; tsy haoñe’ i El-Sadai,
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Antsake t’ie manao te tsy mahaoniñe aze; aolo’e eo ty enta’o, aa le liñiso;
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Ie henaneo, mbe tsy nitilihe’e an-kaviñera’e, tsy loho nihaoñe’e o fandilarañeo.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Aa le evoñe ty aakam-palie’ Iobe; ampitomboa’e lañonañe tsy aman-kilala.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”