< Joba 15 >
1 Le hoe ty natoi’ i Elifatse nte-Temane:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 Hanoiñe an-kilala-kafoake hao t’indaty mahihitse, ho lifora’e tiok’atiñanañe hao ty fisafoa’e?
“Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
3 Hisafiry an-drehake tsy vente’e hao, ndra an-dañonañe tsy hahasoa?
Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
4 Eka, apo’o ty fañeveñañe, sebaña’o ty fiambaneañe aman’ Añahare.
Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
5 Anare’ o hakeo’oo ty falie’o, joboñe’o ty famelen-kalitake.
Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
6 Mamatse azo o falie’oo, fa tsy izaho; eka talilie’ o fivimbi’oo.
Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
7 Ihe hao t’indaty nisamaheñe valoha’e? Nitoly aolo’ o vohitseo v’iheo?
“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
8 Janji’o hao o safirin’ Añahare miheotseo? Haramamoe’o hao ty hihitse?
Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
9 Ino ty fohi’o tsy fohi’ay? Ino ty rendre’o tsy ama’ay?
Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
10 Songa ama’ay ty maròy foty naho ty androanavy bey taoñe te aman-drae’o.
Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
11 Maivañe ama’o hao ty fañohòan’ Añahare, naho o navere’e mora ama’oo?
Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
12 Ino ty mampihelañe ty arofo’o? vaho mampandofiry o fihaino’oo?
Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
13 T’ie tsambolitioe’o aman’Añahare ty arofo’o, ie anga’o hiakatse am-palie’o i saontsy zay.
har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
14 Ino t’indaty, t’ie halio? I nasaman’ampelay, t’ie ho vañoñe?
“Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
15 Ingo, ndra o masi’eo tsy iatoa’e mbore tsy malio am-pivazohoa’e o likerañeo.
In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
16 Àntsake ty lo-tsereke naho ty maleotse, ie mpitohoke tahiñe hoe rano!
mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
17 Hataliliko azo, janjiño; vaho ho taroñeko o nitreakoo—
“Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
18 O saontsi’ ondaty mahihitseo, ty tsy naeta’e boak’ aman droae’ iareo;
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
19 Ie am’ iereo avao ty nitolorañe i taney, ndra ty renetane tsy nihelañe am’iereo ao.
(waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
20 Ampikoretohe’ ty farare’e lomoñandro ty lo-tsereke, voaiake o taoñe nahaja ho a’ o mpisenge-herio.
Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
21 Feo mañebake ty an-dravembia’e ao; ie manintsin-dre, te ivotraha’ ty malaso.
Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
22 Tsy iantofa’e te hibalike boak’amy ieñey, toli’e i fibaray.
Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
23 Mirererere mipay hanen-dre ami’ty hoe; Aia Izay? Apota’e te am-pità’e i andro mimoromoroñey.
Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
24 Ampangebahebahe’ ty haloviloviañe naho hasotriañe, miambotrak’ ama’e hoe mpanjaka veka’e hihotakotake.
Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
25 Amy te natora-kitsi’e aman’Añahare ty fità’e, mitoandratoandra amy El-Sadai.
domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
26 Horidaña’e ami’ty hagàn-kàto’e, amy hateven’ angozim-pikalan-defo’e.
ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
27 Amy te kinope’e solike i tarehe’ey, vaho pinako’e havondrahañe ty leme’e;
“Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
28 Itoboha’e o rova mangoakoakeo, añ’anjomba tsy fimoneñañe, ie veka’e ho votre.
zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
29 Tsy ho mpañaleale re, tsy ho nainai’e ty fijangaña’e, tsy midrodretse mb’an-tane o ampemba’eo.
Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
30 Tsy hibolitira’e i ieñey; haforejeje’ i lelan’ afoy o tora’eo, vaho hampihelaña’ ty kofòm-palie’e.
Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
31 Ee te tsy hiatoa’e ty hakoahañe, hamañahia’e vatañe; fa hanambezañe aze ty tsy vente’e.
Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
32 Ho henek’ aolo’ ty andro’e Izay, vaho tsy handrevake ty tsampa’e.
Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
33 Hahifi’e i valobo’e mantay manahak’ i vahey, vaho hahintsa’e i voñe’ey hambañ’ amo oliveo.
Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
34 Fa hangoakoake ty fivavea’ ty tsy aman-Kake, vaho ho forototoe’ ty afo ty kijà’ o mpanao vokàñeo.
Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
35 Ie mampiareñe hakalitahañe, naho mampiboloañe hakeo, vaho famañahiañe ty ihentseñan-tro’e.
Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”