< Jeremia 46 >

1 Niheo am’Iirmeà, mpitoky ty tsara’ Iehovà ty amo fifeheañeo;
Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da al’ummai.
2 ty amy Mitsraime, i mpirai-lian-dahin-defo’ i Parò-Neko mpanjaka’ i Mitsraimey, ie añolo’ i Saka-Perate e Karkemise ao, le ginio’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele, amy taom-paha-efa’ Iehoiakime ana’ Iosià mpanjaka’ Iehodày.
Game da Masar. Ga saƙo game da sojojin Fir’auna Neko sarkin Masar, wanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ci da yaƙi a Karkemish a Kogin Yuferites a shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
3 Ihentseño ty fañeba naho ty fikalan-defo, vaho itotoho i hotakotakey.
“Ku shirya garkuwoyinku, manya da ƙanana, ku kuma fito don yaƙi!
4 Aombeo laboridy o soavalao, naho miningira, ry mpiningi-tsoavalao; mijohaña eo reketse kalan-doha; fotìo o lefoñeo, aombeo o sarom-bìo.
Ku shirya dawakai, ku sa musu sirdi! Ku tsaya a wurarenku saye da hulunan kwano a kai! Ku wasa māsunku, ku yafa kayan yaƙinku!
5 Akore t’ie treako hoe lonjetse naho miamboho? Finofok’ ambane o fanalolahi’eo, fa nitriban-day mb’eo, vaho tsy nitolik’ am-boho, fa niarikatoha’ ty firevendreveñañe, hoe t’Iehovà.
Me nake gani? Sun tsorata, suna ja da baya, an ci jarumawansu. Suna gudu da sauri ba waiwayawa, akwai razana a kowane gefe,” in ji Ubangiji.
6 Tsy hahafiorotse ty masìka, tsy hahafivoratsake ty fanalolahy; mitsikapy vaho mikorovoke mb’avaratse añe iereo, marine i Saka-Peratey.
“Masu saurin gudu ba sa iya gudu haka ma masu ƙarfi ba sa iya kuɓuta. A arewa ta Kogin Yuferites sun yi tuntuɓe sun fāɗi.
7 Ia ty hambañ’am’Ieore mitroatroakey, manahake o saka misorotombake hanginahina’eo?
“Wane ne wannan mai tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasar ruwaye?
8 Manahake Ieore t’i Mitsraime amy fitabatroaha’ o rano’eoy; ie manao ty hoe: Hitroatse iraho, hanginahina naho hampiopo ty tane toy, toe harotsako i rovay naho o mpimoneñe ama’eo.
Masar tana tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasa. Tana cewa, ‘Zan tashi in rufe duniya; zan hallakar da birane da kuma mutanensu.’
9 Mionjona ry soavalao, mionara ry sareteo; ampivavaro mb’etoy o fanalolahio, o nte-Kose naho nte-Pote mahafitàm-pikalan-defoñeo, o nte-Lode mahatañe naho mahafibitsoke faleo.
Ku yi sukuwar hauka, ya dawakai! Ku tashi a guje, ya mahayan kekunan yaƙi! Ku yi ta fitowa, ya jarumawa, mutanen Kush da kuma Ludim masu riƙon garkuwoyi, mutanen Lidiya, masu iya jan baka.
10 Amy te hanañ’ androm-pañondroha’e t’i Talè Iehovà’ i Màroy, hamalea’e fate o rafelahi’eo, hampibotsehañe i fibaray ampara’ te etsake naho mamo ami’ty lio’ iareo; fa manao soroñe t’i Talè, Iehovà’ i Màroy, an-tane avaratse, marine’ i Saka-Peratey.
Amma wannan rana ta Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki ranar ɗaukar fansa, gama ɗaukar fansa a kan maƙiyansa. Takobi zai yi ta ci sai ya gamsu, sai ya kashe ƙishirwansa da jini. Gama Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, zai miƙa hadaya a ƙasar arewa kusa da Kogin Yuferites.
11 Mionjona mb’e Gilade mb’eo, mitohà fatevo ry anak’ ampela’ i Mitsraimeo; fonga tsy jefa’e o aoly anoe’oo, toe tsy eo ty hampijangañe azo.
“Ki haura Gileyad ki samo magani, Ya Budurwa’Yar Masar. Amma kin riɓanya magani a banza; ba magani dominki.
12 Fa jinanji’ o kilakila’ ndatio ty fisalara’o, vaho manitsike ty tane toy ty fikoikoiha’o, fa nitsikapy amy maozatsey ty fanalolahy, sindre nihotrake.
Al’ummai za su ji game da kunyar da kika sha; kukanki zai cika duniya. Jarumi zai yi tuntuɓe a kan wani; dukansu biyu za su fāɗi tare.”
13 Ty tsara’ Iehovà am’ Iirmeà mpitoky, te hanao akore ty hionjona’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele mb’an-tane Mitsraime mb’eo handafa aze?
Ga saƙon da Ubangiji ya yi wa Irmiya annabi game da zuwan Nebukadnezzar sarkin Babilon don yă yaƙi Masar.
14 Tseizo’ areo e Mitsraime ao, koiho e Migdole, koiho-lava e Nofe naho e Tafanese, vaho ano ty hoe: Mijohaña vaho mihentseña fa hampibotsek’ añ’ariary azo i fibaray.
“Ka yi shelar wannan a Masar, ka kuma furta shi a Migdol; ka yi shelarsa kuma a Memfis da Tafanes. ‘Ku ɗauki matsayinku ku kuma shirya, gama takobi na cin waɗanda suke kewaye da ku.’
15 Akore te nafaoke añe o maoza’oo? Ie tsy nahafitroatse amy te tinindri’ Iehovà ambane.
Me zai sa a wulaƙanta jarumawanka haka? Ba za su iya tsayawa ba, gama Ubangiji zai ture su ƙasa.
16 Maro ty tsinikapi’e; eka songa mifampikorovoke vaho manao ty hoe: Miongaha, antao himpoly mb’am’ondatin-tika mb’eo, mb’an-tane nahatoly an-tikañe añe, hienga ty fijoia’ i fibaray.
Za su yi ta tuntuɓe; za su fāɗi akan juna. Za su ce, ‘Mu tashi, mu koma zuwa wurin mutanenmu da kuma ƙasashenmu, daga takobin masu danniya.’
17 Ty hoe ty nikoihe’ iereo añe: Koràk’ avao t’i Parò mpanjaka’ i Mitsraime; Napo’e hihelañe añe i ni-fantañañey.
A can za su tā da murya su ce, ‘Fir’auna sarkin Masar mai yawan surutu ne kawai; ya bar zarafi ya wuce masa.’
18 Kanao velon-dRaho hoe i Mpanjakay, Iehovà’ i Màroy ty tahina’e, Toe hanahak’ i Tabore am-bohitsey naho i Karmele añ’olon-driake añe, Ty higodaña’e mb’etoy.
“Muddin ina raye,” in ji Sarki, wanda sunansa ne Ubangiji Maɗaukaki, “wani zai ɓullo wanda yake kamar Tabor a cikin duwatsu, kamar Karmel kusa da teku.
19 O ry anak’ampela mpimoneñe e Mitsraime ao, mivatia handenà’o mb’am-pandrohizañe añe, fa ho tanàn-taolo ty Nofe, hampangoakoaheñe tsy ho amam-pimoneñe.
Ku tattara kayanku don shirin zuwa zaman bauta, ku da kuke zama a Masar, gama Memfis za tă zama kufai ta zama kango, babu mazauna.
20 Kiloa fanjaka t’i Mitsraime fe boak’ avaratse añe ty lale-boròñe hamongotse—toe ho avy.
“Masar kyakkyawar karsana ce, amma bobuwa tana zuwa a kanta daga arewa.
21 Manahake ty sarak’ an-jolok’ ao, o lahin-defo mpikarama añivo’eo, fa nivalike ka iereo; niharo nibotatsake, tsy nahafijohañe, fa tondroke ty andron-kankà’ iareo, ty androm-pitilihañe iareo.
Sojojin da ta yi hayarsu a cikinta suna kamar’yan maruƙa masu kitse. Su ma za su juya su kuma gudu gaba ɗaya, ba za su iya tsayawa ba, gama ranar masifa tana zuwa a kansu, lokacin da za su sha hukunci.
22 Hoe mereñe ty fikosasaha’e ie misoroke o lahindefo’eo, mikovovoke mb’am-pisorohañ’aze o lahindefoñeo, ie mitoañ’ aze am-pekoñe hoe mpañatsak’ ala.
Masar za tă yi huci kamar macijin da yake gudu yayinda abokin gāba yana matsowa da ƙarfi; za su fāɗo mata gatura kamar mutanen da suke saran itatuwa.
23 Hinatsa’ iareo i alay, hoe t’Iehovà, fa tsy lefe volilieñe; amy t’ie maro te amo valalao, mitozantozañe.
Za su sari kurminta,” in ji Ubangiji, “ko da yake yana maƙare da itatuwa. Sun fi fāra yawa, ba su ƙidayuwa.
24 Nisalareñe ty anak’ ampela’ i Mitsraime; fa natolotse am-pità’ ondaty avaratse añe.
Za a kunyatar da Diyar Masar, da aka bashe ga mutanen arewa.”
25 Hoe t’Iehovà’ i Màroy, t’i Andria­nañahare’ Israrele, Ho liloveko t’i Amone nte-No naho i Parò, naho i Mitsraime, rekets’ o ‘ndrahare’eo, naho o mpanjaka’eo; toe i Parò naho ze miato ama’e.
Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ina gab da kawo hukunci a kan allahn Amon na Tebes, a kan Fir’auna, a kan Masar da allolinta da sarakunanta, da kuma a kan waɗanda suka dogara ga Fir’auna.
26 Hatoloko am-pità’ o mipay ty fiai’eo naho am-pità’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele naho am-pità’ o mpitoro’eo; ie añe, le ho fimoneñañe indraike re manahake te taolo, hoe t’Iehovà.
Zan ba da su ga waɗanda suke neman ransu, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da fadawansa. Amma daga baya, Masar za tă kasance da mazauna kamar dā,” in ji Ubangiji.
27 Aa le ko hemban-drehe ry Iakobe mpitoroko, naho ko lonjetse ry Israele; fa ho rombaheko boake tsietoitane añe, naho ty tiri’o an-tanem-pandrohiza’ iareo; himpoly t’Iakobe, naho hierañerañe, le tsy eo ty hañembañe aze ka.
“Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana; kada ka karai, ya Isra’ila. Tabbatacce zan cece ka daga wuri mai nisa, zuriyarka daga ƙasar bautarsu. Yaƙub zai sāke kasance cikin salama, rai kwance, babu kuma wanda zai sa ya ji tsoro.
28 Ko hemban-drehe ry Iakobe mpitoroko, hoe t’Iehovà, fa mpiama’o iraho; ho fonga mongoreko o fifeheañe nandroahako azoo, f’ihe tsy ho mongoreko; ho liloveko an-jaka-to, fe tsy hapoko tsy ho liloveñe.
Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana, gama ina tare da kai,” in ji Ubangiji. “Ko da na hallaka dukan al’ummai sarai inda na kora ka, ba zan hallaka ka sarai ba. Zan hore ka amma da adalci kaɗai; ba zan bar ka ba hukunci ba.”

< Jeremia 46 >