< Jeremia 39 >
1 Ie tsinepake t’Ierosalaime ami’ty volam-paha-folo’ i taom-paha-sive’ i Tsidkia mpanjaka’ Iehodày le nifajifajy mb’e Ierosalaime naho nañarikatok’ aze t’i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele naho o fonga lahindefo’eo;
A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
2 le pinonak’ ami’ty andro faha-sive’ i volam-paha-efa’ i taom-paha folo-raik’ ambi’ i Tsidkiay, i rovay.
A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
3 Le songa nimb’an-dalambey Añivo mb’eo o roandria’ i mpanjaka’ i Baveleo vaho niambesatse eo t’i Nergale-saretsere, i Samgar-nebo, i Sarsekime, vosi’e, i Nergal-saretsere, mpanao sahàtse, vaho o roandria’ i mpanjaka’ i Baveley ila’e iabio.
Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
4 Ie niisa’ i Tsidkia mpanjaka’ Iehodà naho o lahindefo’eo, le niboratsake mb’eo, niakatse i rovay haleñe mb’angolobo’ i mpanjakay, niranga mb’an-dalambey añivo’ i kijoly roe rey, vaho niavotse mb’ añ’ Arabà mb’eo.
Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
5 F’ie nihoridaña’ o lian-dahin-defon-Kasdio le nitratse amonto’ Ieriko ey t’i Tsidkia, naho tsinepa’ iereo, naho nasese mb’amy Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele e Ribla an-tane’ i Kamate añe: vaho zinaka’e.
Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
6 Le zinama’ ty mpanjaka’ i Bavele e Ribla o ana-dahi’ i Tsidkiao añatrefam-pihaino’e eo; zinevo’e iaby ka o roandria’ Iehodào.
A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
7 Ginoa’e amy zao ty fihaino’ i Tsidkia, le vinaho’e an-torisìke haneseañ’ aze mb’e Bavele mb’eo.
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
8 Finorototo’ o nte-Kasdio ty anjomba’ i mpanjakay naho o anjomba ondatioo, vaho narotsa’ iareo ty kijoli’ Ierosalaime.
Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
9 Nasese’ i Nebozaradane, mpifehem-pigaritse an-drohy mbe Bavele añe ze sehanga’ ondaty nisisa an-drova ao, naho o nifotetse ho ama’eo vaho ze honka’ ondaty nisisa ao.
Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
10 Nenga’ i Nebozaradane an-tane Iehodà ao ty ila’ o rarake tsy amam-panañañeo vaho nitolora’e tanem-bahe naho teteke henane zay.
Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
11 Linili’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele t’i Nebozaradane, mpifehe mpigaritse, ty am’ Iirmeà, ty hoe,
To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
12 Rambeso le atrao naho ambeno soa vaho ko ijoiañe fa ano ama’e ze hatoro’e,
“Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
13 Aa le nañirake t’i Nebozaradane, mpifehem-pigaritse naho i Nebo-saz’haban, vosie loha’e, naho i Nergale-saretsere, vosi’e mpanao sahàtse, rekets’ o roandriam-panjaka’ i Baveley ila’e iabio,
Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
14 nampihitrife’ iereo naho rinambe’ iareo an-kiririsam-pigaritse ao t’Iirmeà, naho nafanto’ iereo amy Gedelia, ana’ i Ahikame, ana’ i Safane ty hampoly aze, himoneña’e am’ondati’eo.
suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
15 Niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà, ie nirindriñe an-kiririsam-pigaritse ao, nanao ty hoe:
Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
16 Akia saontsio t’i Ebed-meleke, nte-Kose ty hoe: Hoe ty nafè’ Iehovà’ i Màroy, i Andrianañahare’ Israeley: Ho henefako ami’ty rova toy i tinarokoy ho hankàñe ama’e fa tsy ho fañasoàñe, vaho ho heneke añatrefa’o amy andro’ey.
“Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
17 Fe ho hahako irehe amy andro zay, hoe t’Iehovà, tsy hatolotse am-pità’ ondaty ihembaña’oo,
Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
18 toe harovako tsy hampikorovohem-pibara; ty fiai’o ty ho tsindro’o amy te niato amako, hoe t’Iehovà.
Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”