< Jeremia 33 >
1 Niheo am’Iirmeà fañindroe’e ty tsara’ Iehovà, ie mbe nirindriñe an-kiririsam-pigaritse ao, nanao ty hoe:
Yayinda Irmiya yana a tsare a sansanin matsara, sai maganar Ubangiji ta zo masa sau na biyu cewa,
2 Hoe t’Iehovà Andrianamboatse, Iehovà nañoreñe, hampijadoñe aze, Iehovà ty tahina’e.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci duniya, Ubangiji wanda ya siffanta ta ya kuma kafa ta, Ubangiji ne sunansa.
3 Kanjio iraho, le ho toiñeko, hitaroñe raha fanjaka naho miheotse tsy fohi’o.
‘Kira gare ni zan kuwa amsa maka in kuma faɗa maka manyan abubuwan da ba a iya kaiwa, da ba ka sani ba.’
4 Aa hoe t’Iehovà Andrianañahare’ Israele: O anjomba’ ty rova toio, naho o anjomba’ o mpanjaka’Iehodào, o narotsake ho tambohom-pañarovañe amo firampiañeo naho amo fibarao,
Gama ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa game da gidaje a wannan birni da fadodin Yahuda da aka rurrushe domin a yi amfani da su a kan mahaurai da kuma takobi
5 ie mialy amo nte-Kasdio, ro mone hiliporañe lolo’ondaty zinamako ami’ ty habosehako, naho ami’ty fifombokoo, ty amo fonga haloloañe nañetahako tarehe ami’ty rova toio.
a yaƙi da Babiloniyawa. ‘Za su cika da gawawwakin mutane waɗanda na kashe da fushina da hasalata. Zan ɓoye fuskata wa wannan birni saboda dukan muguntarsu.
6 Inao! handesako fijanganañe le ho melañeko; vaho haborako am’ iereo ty haliforan-kanintsiñe naho hatò.
“‘Duk da haka, zan kawo lafiya da warkarwa gare ta; zan warkar da mutanena in kuma wadata su da salama da zama lafiya.
7 Hafoteko ty fandrohiza’ Iehodà naho ty fandrohiza’ Israele, vaho haoreko manahake tam-baloha’e.
Zan komo da Yahuda da Isra’ila daga bauta zan kuma sāke gina su kamar yadda suke a dā.
8 Ie ho lioveko amo halò-tserek’ iabio, i nampanan-tahiñe iareo amakoy; vaho hapoko iaby ty hakeo’ iareo, i nandilara’ iareo amako rezay; o nañotà’ iareo faly amakoo,
Zan tsarkake su daga dukan zunubin da suka yi mini zan kuma gafarta musu dukan zunubansu na yin mini tawaye.
9 ho tahinam-pampirebehañ’ ahy naho engeñe vaho volonahetse, añatrefa ze fifehea’ ty tane toy, le hañeveñe naho hinevenevetse ze hahajanjiñe ty hasoa hanoeko am’ iereo; amy ze hene hasoa naho fierañerañañe hanoako.
Sa’an nan birnin nan za tă sa in zama sananne, farin ciki, yabo da girma a gaban dukan al’ummai a duniya da suka ji abubuwa masu kyau da na yi mata; za su kuma yi mamaki su kuma yi rawan jiki saboda yalwar wadata da salamar da na ba ta.’
10 Hoe t’Iehovà: Mbe ho janjiñeñe an-toetse atoy, i atao’ areo ty hoe: Mangoakoake, tsy ama’ ondaty, tsy amam-biby naho amo rova’ Iehodào naho an-dàmo’ Ierosalaime ey; amy bangìñe tsy ama’ ondaty, tsy amam-pimoneñe, tsy aman-kàrey,
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Kuna cewa game da wannan wuri, “Kango ne, babu mutane ko dabbobi.” Duk da haka a cikin garuruwan Yahuda da titunan Urushalima da aka yashe, inda ba mutane ko dabbobi, za a sāke jin
11 ty feom-pirebehañe, naho ty feon-kafaleañe, ty feom-pañenga naho ty feon’engaeñe, ty fiarañanaña’ o manao ty hoe: Andriaño t’Iehovà’ i Màroy, fa soa t’Iehovà, nainai’e ty fiferenaiña’e; vaho o minday engam-pañandriañañe mb’añ’anjomba’ Iehovà mb’eoo. Amy te hampoliko ty fandrohiza’ i taney manahake tam-baloha’ey, hoe t’Iehovà.
sowa ta farin ciki da murna, muryoyin amarya da na ango, da muryoyin waɗanda suka kawo hadayun salama a gidan Ubangiji suna cewa, “‘“Ku yi godiya ga Ubangiji Maɗaukaki, gama Ubangiji mai alheri ne; ƙaunarsa za tă dawwama har abada.” Gama zan mayar da wadatar ƙasar kamar yadda suke a dā,’ in ji Ubangiji.
12 Hoe t’Iehovà’ i Màroy, Mbe ho eo indraik’ ami’ty toetse mangoakoake toy, ie tsy ama’ondaty, tsy aman-kàre, naho amo hene rova’eo, ty kivohom-piarake mampàndre o lia-rai’eo.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘A wannan wuri, kango da babu mutane ko dabbobi, cikin dukan garuruwansa za a sāke kasance da wurin kiwo don makiyaya su hutar da garkunansu.
13 Amo rova am-bohitseo naho amo rova am-bavataneo naho amo rova atimoo naho an-tane’ i Beniamine ao naho am-paripari’ Ierosalaimeo vaho amo rova Iehodao, ty hirangà’ o lia-raikeo ambane’ ty fitàñe mañiake iareo, hoe t’Iehovà.
A cikin garuruwan ƙasar tudu, garuruwan yammancin gindin dutse da na Negeb, a yankin Benyamin, a cikin ƙauyuka kewayen Urushalima da kuma a cikin garuruwan Yahuda, garkuna za su sāke bi a ƙarƙashin hannun mai ƙidayawa,’ in ji Ubangiji.
14 Inao! ho tondroke ty andro, hoe t’Iehovà, te ho henefako i tsara soa nitsaraeko amy anjomba’ Israeley naho i anjomba’ Iehodàiy.
“‘Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan cika alkawarin alheri da na yi wa gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
15 Ie amy andro rezay naho amy sa zay, ty hampitiriako toran-kavañonañe t’i Davide, le ie ty hitoloñe an-katò naho an-kavantañañe amy taney.
“‘A waɗannan kwanaki da kuma a wannan lokaci zan tā da Reshe mai adalci daga zuriyar Dawuda; zai yi abin da yake daidai da kuma gaskiya a ƙasar.
16 Ho rombaheñe amy andro rezay t’Iehodà, vaho hierañerañe t’Ierosalaime; le hoe ty hitokavañe aze, Iehovà Havantañan-tika.
A kwanakin nan zan ceci Yahuda Urushalima kuma za tă zauna lafiya. Sunan da za a kira ta shi ne, Ubangiji Adalcinmu.’
17 Fa hoe t’Iehovà: Le lia’e tsy haitoañe amy Davide t’indaty miambesatse amy fiambesa’ i anjomba’ Israeleiy;
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Dawuda ba zai taɓa rasa mutumin da zai zauna a gadon sarautar Isra’ila ba,
18 vaho le lia’e tsy haitoañe amo mpisoroñe nte-Levio t’indaty hanolotse engan-koroañe, naho hañoro enga-mahakama, vaho hisoroñe nainai’e añatrefako eo.
ba kuwa firistoci waɗanda suke Lawiyawa za su rasa mutumin da zai ci gaba da tsaya a gabana don miƙa hadayun ƙonawa, ya ƙona hadayun hatsi ya kuma miƙa sadakoki ba.’”
19 Niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà manao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
20 Hoe t’Iehovà: Naho lefe’ areo valiheñe ty fañinako amy àndroy, naho ty fañinako amy haleñey, soa te tsy ho aman-kandro, tsy ho aman-kaleñe o famantaña’eo;
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ka tā da alkawarina na rana da kuma alkawarina na dare, har dare da rana ba za su ƙara bayyana a ƙayyadaddun lokutansu ba,
21 zay vaho mete mivalike amy fañinako amy Davide mpitorokoy, naho tsy hanañ’anake hamelek’ amy fiambesa’ey; vaho amo mpisoroñe nte-Levy mpiatrak’Ahio.
to, sai a tā da alkawarina da Dawuda bawana da alkawarina da Lawiyawan da suke firistoci masu hidima a gabana, Dawuda kuma ba zai ƙara kasance da zuriyar da za tă yi mulki.
22 Hambañe amy te tsy mete iaheñe ty havasiañan-dikerañe, vaho tsy lefe zehèñe o fasen-driakeo; ty hampitomboako ty tarira’ i Davide mpitorokoy, naho o nte-Levy mpiatrak’ ahio.
Zan sa zuriyar Dawuda bawana da kuma Lawiyawan da suke hidima a gabana su yi yawa kamar taurarin sararin sama da kuma yashin bakin tekun da ba a iya ƙidaya.’”
23 Niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà manao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
24 Tsy nioni’o hao ty saontsi’ ondaty retoa manao ty hoe: O fifokoañe roe jinobo’ Iehovà rey, le fa naitoa’e? Aa le mavoe’ iereo ondatikoo, t’ie tsy ho fifeheañe añ’atrefa’ iareo ka.
“Ba ka lura ba cewa waɗannan mutane suna cewa, ‘Ubangiji ya ƙi masarautai biyu da ya zaɓa’? Saboda haka suka rena mutanena ba sa ƙara ɗaukansu a matsayin al’umma.
25 Hoe t’Iehovà: Naho tsy nifañina ami’ty andro naho ty haleñe, naho tsy tinendreko fañè i likerañey naho ty tane toy:
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ban kafa alkawarina game da rana da kuma game da dare ba in kuma gyara dokokin sama da duniya ba,
26 le ho farieko ty tiri’ Iakobe naho ty a i Davide mpitorokoy, vaho tsy ho rambeseko amo tiri’eo ty ho mpifeleke o tarira’ i Avrahame, Ietsake, naho Iakobeo; fe toe hampoliko ty fandrohiza’ iareo, vaho hiferenaiñako.
to zan ƙi zuriyar Yaƙub da na Dawuda bawana ba zan kuma zaɓi ɗaya daga cikin’ya’yansa maza ya yi mulki a kan zuriyar Ibrahim, Ishaku da Yaƙub ba. Gama zan mayar da wadatarsu in kuma yi musu jinƙai.’”