< Jeremia 27 >
1 Niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà ami’ty fifotoram-pifehea’ Iehoiakime ana’ Iosia, mpanjaka’ Iehodà, nanao ty hoe:
A farkon sarautar Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
2 Hoe t’Iehovà amako: mañamboara bandy naho joka, le ano ampititia’o eo;
Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka yi karkiyar itace da maɗaurai ka ɗaura a wuyanka.
3 naho ampañitrifo amy mpanjaka’ i Edomey naho amy mpanjaka’ i Moabey, naho amo ana’ i Amoneo, naho amy mpanjaka’ i Tsorey, vaho amy mpanjaka’ i Tsidoney am-pità’ o niraheñe mb’amy Tsidkia mpanjaka’ Iehodà e Ierosalaime mb’etoio;
Sa’an nan ka aika da saƙo zuwa wurin sarakunan Edom, Mowab, Ammon, Taya da Sidon ta bakin jakadu waɗanda suka zo Urushalima wurin Zedekiya sarkin Yahuda.
4 vaho ampitaroño amo talè’eo iereo hinday ty hoe: Hoe t’Iehovà’ i Màroy, i Andrianañahare’ Israeley: Saontsio ty hoe o talè’ areoo:
Ka ba su saƙo wa iyayengijinsu su ce, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ku faɗa wa iyayengijinku wannan.
5 Izaho ty namboatse ty tane toy, ondatio naho o biby an-tarehe’ ty tane toio ami’ty haozarako ra’elahy naho an-tañako natorakitsy; vaho hatoloko ami’ty atao mahity a’ masoko.
Da ikon mai ƙarfi da kuma hannuna da na miƙa na yi duniya da mutanenta da kuma dabbobin da suke ciki, na ba da ita ga duk wanda na ga dama.
6 Ie amy zao fa natoloko am-pità’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele, mpitoroko, o tane iaby retoañe; vaho hatoloko aze ka o hare an-kivokeo hitoroñe aze.
Yanzu zan ba da dukan ƙasashenku ga bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon; zan sa namun jeji ma su bauta masa.
7 Le hitoroñe aze naho i ana’ey vaho i zafe’ey ze kila’ fifeheañe ampara’ te tondroke ty andro’ i tane’ey; vaho hondevoze’ ty tane maro naho mpanjaka ra’elahy.
Dukan al’ummai za su bauta masa da ɗansa da kuma jikansa har sai har lokacin ƙasarsa ya kai; sa’an nan al’ummai masu yawa da kuma manyan sarakuna za su kasance a ƙarƙashinsa.
8 Ie amy zay, ze fifeheañe naho fifelehañe mifoneñe tsy hitoroñe i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele, vaho tsy hanolotse ty fititia’e ambane’ ty joka’ i mpanjaka’ i Baveley: le ho tiliheko am-pibara naho an-kasalikoañe vaho angorosy i fifeheañey, hoe t’Iehovà, ampara’ te nampangotomomoheko am’pità’e.
“‘“Amma fa, duk al’umma ko mulkin da bai bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon ba bai kuwa rusunar da wuyarsa ga karkiyarsa ba, zan hukunta wannan al’umma da takobi, yunwa da annoba, in ji Ubangiji, har sai na hallaka ta ta wurin hannunsa.
9 Aa inahareo, ko haoñe’ areo o mpitoki’ areoo naho o mpañandro’ areoo naho o mpañinofi’ areoo naho o mpisikili’ areoo vaho o jini’ areo manao ama’ areoo ty hoe: Tsy ho toroñe’ areo i mpanjaka’ i Baveley;
Saboda haka kada ku saurari annabawanku, masu dubanku, masu fassarar mafarkanku, bokayenku ko masu maitancinku waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba.’
10 amy t’ie mitoky vande, hampisitahañe anahareo lavitse ty tane’ areo; izaho ty handroake anahareo mb’eo, hivetrake añe.
Suna muku annabcin ƙaryar ne kawai da za tă kau da ku daga ƙasarku; zan kore ku za ku kuwa hallaka.
11 Fe ze fifelehañe minday ty fititia’e ambane’ ty joka’ i mpanjaka’ i Baveley, naho mitoroñe aze, le hengako hidoñe amy tane’ey i fifelehañe zay, hoe t’Iehovà; le havae’e vaho himoneñe ao.
Amma duk al’ummar da ta rusuna da wuyarta a ƙarƙashin karkiyar sarkin Babilon ta kuma bauta masa, zan bar al’ummar ta zauna a ƙasarta ta noma ta, ta kuma zauna a can, in ji Ubangiji.”’”
12 Aa le hene vinolako amy Tsedkià mpanjaka’ Iehodà i tsaray, ami’ty hoe, Ampiambaneo ami’ty jokam-panjaka’ i Bavele ty fititia’ areo, vaho itoroño naho ondati’eo, le miveloma.
Na ba da wannan saƙo guda ga Zedekiya sarkin Yahuda. Na ce, “Ka rusunar da wuyanka a ƙarƙashin sarkin Babilon; ka bauta masa da kuma mutanensa, za ka kuwa rayu.
13 Ino ty hikoromaha’o, ihe naho ondati’oo, ami’ty fibara, ty hasalikoañe, vaho ty angorosy, amy nitsarae’ Iehovà amy ze fifeheañe tsy mete hitoroñe ty mpanjaka’ i Bavele?
Me ya sa kai da mutanenka za ku mutu saboda takobi, yunwa da annoba waɗanda Ubangiji ya yi barazana wa duk al’ummar da ba za tă bauta wa sarkin Babilon ba?
14 Aa le ko haoñe’ areo o enta’ i mpitoky misaontsy ama’ areoio ty hoe: Tsy hitoroñe ty mpanjaka’ i Bavele nahareo. Ie mpitoky mandañitse ama’ areo.
Kada ku saurari maganganun annabawa waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba,’ gama annabcin ƙarya suke muku.
15 Amy te tsy niraheko, hoe t’Iehovà, ie mitoky vìlañe ami’ty añarako, soa te ho roaheko añe vaho hikorokomake, inahareo rekets’ o mpitoky mitoky ama’ areoo.
‘Ban aike su ba,’ in ji Ubangiji. ‘Suna annabcin ƙarya ne da sunana. Saboda haka, zan kore ku za ku kuwa hallaka, da ku da kuma annabawan da suke muku annabci.’”
16 Nivolañeko ka o mpisoroñeo, naho ondaty iaby retoa ty hoe: Hoe t’Iehovà: Ko mañaoñe ty saontsi’ o mpitoki’ areo ie mitoky ty hoe: Ingo, fa hampolieñe boak’e Bavele añe aniany o fingan’ anjomba’ Iehovàio, f’ie mitoky vande.
Sai na ce wa firistoci da dukan waɗannan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku saurari annabawan da suke cewa, ‘Ba daɗewa ba za a komo da kayan gidan Ubangiji daga Babilon.’ Suna muku annabcin ƙarya ne.
17 Ko ijanjiñañe; toroño ty mpanjaka’ i Bavele, le miveloma, fa akore te hampangoakoaheñe ty rova toy?
Kada ku saurare su. Ku bauta wa sarkin Babilon, za ku kuwa rayu. Don me wannan birni zai zama kufai?
18 Aa naho toe mpitoky iereo, naho am’ iereo ao ty tsara’ Iehovà, le ehe t’ie hihalaly am’ Iehovà’ i Màroy henaneo, te tsy hasese e Bavele añe o fanake sisa amy anjomba’ Iehovày naho amy anjomba’ i mpanjaka’ Iehodày vaho e Ierosalaimeo.
In su annabawa ne da gaske suna kuma da maganar Ubangiji, bari su roƙi Ubangiji Maɗaukaki ya sa kada a kwashe kayayyakin da suka ragu a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da kuma cikin Urushalima a kai Babilon.
19 Fa hoe t’Iehovà’ i Màroy ty amo fahañeo naho i riakey naho o fototseo naho ze harao’e ila’e mbe an-drova atoa;
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da ginshiƙai, kwatarniya, da dakalai, da sauran kayayyaki da aka bar su a birnin nan,
20 o tsy nendese’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Baveleo, ie nasese’e boak’ Iersosalaime ao pake Bavele añe an-drohy t’Iekonia ana’ Iehoiakime, mpanjaka’ Iehodà naho o roandria’ Iehodà naho Ierosalaimeo;
waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe sa’ad da ya kame Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon tare da dukan manyan mutanen Yahuda da Urushalima,
21 eka, hoe t’Iehovà’ i Màroy, o fanake sisa añ’ anjomba’ Iehovà ao naho añ’ anjomba’ i mpanjaka’ Iehodà Ierosalaimeo;
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa game da abubuwan da aka bari a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da Urushalima,
22 toe hendeseñe mb’e Bavele mb’eo, le hidoñe añe ampara’ ty andro hitilihako iereo, hoe t’Iehovà, izay vaho hakareko boak’ ao le hampoliko mb’an-toetse atoy.
‘Za a kwashe su zuwa Babilon a can kuwa za su kasance sai ranar da na neme su,’ in ji Ubangiji. ‘Sa’an nan zan komo da su in maido da su wannan wuri.’”