< Jeremia 24 >

1 Nitoroa’ Iehovà, te ingo ty haroñe roe pea sakoañe napok’ aolo’ i anjomba’ Iehovày eo; ie fa nasese’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele boak’ Ierosalaime ao mb’ am-pandrohizañe añe t’Ie­konià ana’ Iehoiakime mpanjaka’ Iehodà naho o ana-dona’ Iehodào, rekets’ o mpandranji’eo naho o mpanefe’eo, vaho nendese’e mb’e Bavele mb’eo.
Bayan Nebukadnezzar ya kwashi Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da fadawa, da masu sana’a da masu zane zanen Yahuda daga Urushalima zuwa Babilon zaman bauta, Ubangiji ya nuna mini kwanduna biyu na’ya’yan ɓaure ajiye a gaban haikalin Ubangiji.
2 An-karoñe raik’ ao ty sakoañe fanjaka, manahake o sakoañe matoeo, fe sakoañe vata’e raty, tsy mete kamaeñe, o amy hàroñe ila’eio.
Kwando guda yana da’ya’yan ɓaure masu kyau sosai, kamar waɗanda suka nuna da wuri; ɗayan kwandon kuma yana da’ya’yan ɓaure marasa kyau, sun yi muni har ba a iya ci.
3 Le hoe t’Iehovà amako: Ino o isa’o eoo, Iirmeà? Aa hoe iraho, Sakoañe; ty sakoañe soa, toe fanjaka; naho ty raty, vata’e lo tsy ho kamaeñe ami’ty haratia’e.
Sa’an nan Ubangiji ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani, Irmiya?” Na ce, “’Ya’yan ɓaure. Masu kyau ɗin suna da kyau sosai, amma munanan sun yi muni har ba a iya ci.”
4 Le niheo amako ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
5 Hoe t’Iehovà, Andria­na­ñahare’ Israele, hambañe amy sakoañe soa reroy ty fisareako o ana’ Iehodà nampiakareko an-toetse toy mb’an-tane’ o nte-Kasdioo ho ami’ty hasoa.
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar’ya’yan ɓauren nan masu kyau, haka zan kula da mutanen Yahuda waɗanda aka kwaso waɗanda na fisshe su daga wannan wuri zuwa ƙasar Babiloniyawa
6 Fa hapetako am’ iereo an-kasoa o masokoo, naho hampoliko mb’an-tane atoy, vaho haràfiko fa tsy haro­tsako; hamboleko fa tsy hombotako.
Idanuna za su kula da su don kyautatawarsu, zan kuma komo da su wannan ƙasa. Zan gina su ba zan rushe su ba; zan dasa su ba kuwa zan tumɓuke su ba.
7 Hitolo­rako arofo hahafohiñe ahy, te Izaho Iehovà; le ho ondatiko iereo, vaho ho Andrianañahare’ iareo iraho; amy t’ie himpoly amako an-kaliforañ’ arofo.
Zan ba su zuciya don su san ni, cewa ni ne Ubangiji. Za su zama mutanena, zan zama Allahnsu, gama za su komo gare ni da dukan zuciyarsu.
8 Le ty amo sakoañe raty tsy mete kamaeñeo; hoe t’Iehovà: Toe haitoako t’i Tsidkià, mpanjaka’ Iehodà, naho o roandria’eo naho ty sehanga’ Ierosa­laime, o napok’ an-tane atoio vaho o mpañialo an-tane Mitsraimeo.
“‘Amma kamar’ya’yan ɓauren nan marasa kyau, waɗanda sun yi muni har ba a iya ci,’ in ji Ubangiji, ‘haka zan yi da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da sauran mutanen da suka tsira a Urushalima, ko suna a wannan ƙasa ko suna zama a Masar.
9 Hanoeko fangebahebahañe amo fifehea’ ty tane toy iabio ho an-kaloloañe; ho inje naho oha-drehake, fikizahañe naho fatse, amy ze hene toetse handroahako iareo.
Zan mai da su abin ƙyama da masifa ga dukan mulkokin duniya, abin zargi da abin karin magana, abin ba’a da abin la’ana a duk inda zan kore su zuwa.
10 Vaho hahitriko am’ iereo ty fibara naho ty kerè naho ty angorosy ampara’ t’ie mongotse amy tane natoloko iareo naho an-droae’ iareoy.
Zan aika da takobi, yunwa da annoba a kansu sai an hallaka su sarai daga ƙasar da na ba su da kuma kakanninsu.’”

< Jeremia 24 >