< Isaia 8 >
1 Le hoe t’Iehovà amako: Mandrambesa takelake bey vaho sokiro an-tsokitse lahi’e ty hoe: Malisa ty fikopake, masika ty tsindroke,
Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki naɗaɗɗen littafi mai girma ka yi rubutu a kai da alƙalami kurum, Maher-Shalal-Hash-Baz.
2 le ho rambeseko ho amako ty valolombelo matoe hamolily, i Orià mpisoroñe naho i Zekarià ana’ Ieberekiaho.
Zan kuma kira Uriya firist da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama mini amintattun shaidu.”
3 Aa le nimb’amy rakemba mpitokiy iraho; niaren-dre vaho nisamak’ ana-dahy. Le hoe t’Iehovà amako, Itokavo ty hoe Maher-salal-kas-baze,
Sa’an nan na tafi na yi jima’i da annabiya, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa. Ubangiji kuma ya ce mini, “Raɗa masa suna, Maher-Shalal-Hash-Baz.
4 amy te aolo’ ty aharendreha’ i ajajay ty hikoike ty hoe ‘Raeko’ naho ‘Reneko,’ le fa nasese’ i mpanjaka’ i Asorey añe ty vara’ i Damesèke naho ty fikopahañe i Somerone.
Kafin yaron yă san yadda zai ce ‘Babana’ ko ‘Mamana,’ sarkin Assuriya zai kwashe arzikin Damaskus da ganimar Samariya.”
5 Nitsara amako indraike t’Iehovà nanao ty hoe:
Ubangiji ya sāke yi mini magana ya ce,
6 Kanao nitsambolitio’ondaty retiañe ty rano’ i Siloake mitsiritsioke moray, vaho mirebeke amy Retsine naho ty ana’ i Remaliaho;
“Domin wannan jama’a ta ƙi natsattsen ruwan rafin Shilowa suka yi ta farin ciki a kan Rezin ɗan Remaliya,
7 Inao arè te hampandipore’ i Talè am’iareo ty rano’ i Saka maozatse naho beiy: i mpanjaka’ i Asorey amy ze hene enge’e; hanginahina amo talaha’e iabio, hitoabotse ambone’ ze hene fitroara’e;
saboda haka Ubangiji yana shirin yă kawo musu rigyawar ruwan Kogi, wato, sarkin Assuriya da dukan sojojinsa. Zai cika dukan gaɓoɓinsa, yă kuma malala har zuwa bakin kogi.
8 Hifaoke mb’e Iehodà re, handopatse vaho hiranga mb’eo, Eka ho takare’e ty fititia; hibànatse hañatseke i tane’oy ami’ty fivela’ o ela’eo, ry Imanoele.
Yă yi ta malala har zuwa cikin Yahuda, yă shafe ta, yana ratsa ta ciki har yă kai kafaɗa. Fikafikansa da ya buɗe za su rufe fāɗin ƙasarka, Ya Immanuwel!”
9 Mijeñajeñafa ry ondaty; Midemoha! Manolora ravembia, ry an-tsietoitane añe; miteveha sadia f’ie ho demoheñe; misadia fe ho demoheñe;
Ku yi kururuwar yaƙi, ku ƙasashe, ku kuma ji tsoro! Ku saurara, dukanku manisantan ƙasashe. Ku shirya don yaƙi, ku kuma ji tsoro!
10 Misafiria safiry, fe tsy hanjofake; mañotsohotso firefeañe, f’ie tsy hijadoñe fa ama’ay t’i Andrianañahare.
Ku ƙirƙiro dabarunku, amma ba za su yi nasara ba; ku ƙulla shirye-shiryenku, amma ba za su yi amfani ba, gama Allah yana tare da mu.
11 Nametse amako t’Iehovà am-pità’e maozatse, nañeretse ahy tsy hanjotike ami’ ty lala’ ondaty retiañe, ami’ty hoe:
Ubangiji ya yi mini magana da hannunsa mai ƙarfi a kaina, yana yi mini gargaɗi kada in bi hanyar waɗannan mutane. Ya ce,
12 Ko ano ty hoe: ‘Kilily,’ o raha iaby atao’ ondaty retiañe ho fikililiañeo; ko hembañe’o ty fihembaña’ iareo, le ko ihebakebaha’o.
“Kada ka kira wani abu makirci game da kome da waɗannan mutane suke kira makirci; kada ji tsoron abin da suke tsoro, kada kuma ka firgita game da shi.
13 Hamasiño t’Iehovà’ i Màroy, ie ty ihembaña’ areo, ie ty añeveña’ areo.
Ubangiji Maɗaukaki shi ne za ka ɗauka a matsayi mai tsarki, shi ne wanda za ka ji tsoro, shi ne za ka yi rawar jiki a gabansa,
14 Ho fitsolohañe re, fe ho vato fikotroforañe naho lamilamy fitsikapiañe amy anjomba roe’ Israele rey; ho fandrike naho koboñe amo mpimoneñe e Ierosalaimeo.
zai kuwa kasance a wuri mai tsarki; amma ga dukan gidajen Isra’ila zai zama dutsen da zai sa mutane su yi tuntuɓe dutse kuma da zai sa su fāɗi. Ga dukan mutanen Urushalima kuma zai zama tarko da raga.
15 Hitotohitse ty maro, hikorovoke ho sèrañe, ho fandriheñe vaho ho tsepake.
Yawancinsu za su yi tuntuɓe; za su fāɗi a kuwa ragargaza su, za a sa musu tarko a kuma kama su.”
16 Vahoro i fañinay, liteo ho a o mpiamakoo ty fañòha’e.
Ɗaura shaidar nan ta gargadi ka kuma yimƙe umarnin Allah a cikin almajiraina.
17 Le handiñe Iehovà iraho, I mañeta-daharañe amy anjomba’ Iakobey: Ama’e ao ty fitamàko.
Zan saurari Ubangiji, wanda ya ɓoye fuskarsa daga gidan Yaƙub. Zan dogara gare shi.
18 Intoy iraho naho o anake natolo’ Iehovà ahikoo! Viloñe naho halatsañe e Israele atoy boak’ am’ Iehovà’ i Màroy, I mimoneñe am-Bohi-Tsioney.
Ga ni, da yaran da Ubangiji ya ba ni. Mu alamu ne da shaidu a cikin Isra’ila daga Ubangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a Dutsen Sihiyona.
19 Ie sigihe’iereo ami’ty hoe: Ipaiao amo jinio naho amo doany miñeoñeoñe naho mitreontreoñeo; Aa tsy ho paiae’ ondatio hao t’i Andrianañahare’e? Hantsaka fañahin-dolo hao o veloñeo?
Sa’ad da mutane suka ce muku ku nemi shawarar’yan bori da masu sihiri, waɗanda suke shaƙe murya har ba a jin abin da suke faɗi, bai kamata mutane su nemi shawara daga Allahnsu ba? Me zai sa ku nemi shawara daga matattu a madadin masu rai?
20 Mb’an-Kàke naho i fañinay! Naho tsy milahatse ami’ty tsara toy ty enta’ iareo, le tsy nanjirihan’ andro.
Nemi umarnin Allah da kuma shaidar jan kunne. Duk wanda bai yi magana bisa ga wannan kalma ba, ba su da amfani.
21 Hiranga aze iereo, am-poheke naho hasalikoañe, aa ie milingoa, le ho boseke vaho hamatse i mpanjaka’ iareoy naho ty’ndrahare’ iareo. Aa ke hiandrandra iereo,
Cikin matsuwa da yunwa, za su yi ta kai komo ko’ina a ƙasar; sa’ad da suka ji yunwa, za su yi fushi su tā da idanu sama, su zagi sarkinsu da Allahnsu.
22 hera hitolike an-tane, le haronje am-paloviloviañe naho am-pigodoñañe, an-kamoromoroñañe naho an-kaferenaiñañe vaho añ’ ieñe ao.
Sa’an nan za su zura wa ƙasa idanu, abin da za su gani kawai shi ne matsuwa da duhu da kuma abin banrazana, za a kuma jefa su cikin baƙin duhu.