< Isaia 40 >
1 Hohò, Hohò, ondatikoo, hoe t’i Andrianañahare’ areo.
Ta’aziyya, ku ta’azantu mutanena, in ji Allahnku.
2 Saontsio fañohòañe t’Ierosalaime, vaho koiho ama’e te fa heneke ty ali’e; te jinebañe o hakeo’eo, amy t’ie nandrambe indroe am-pitàn’ Añahare ho vale’ o hene tahi’eo.
Yi magana mai kwantar da rai ga Urushalima, ku kuma furta mata cewa aiki mai zafinta ya isa, cewa an fanshi zunubinta, cewa ta karɓi daga hannun Ubangiji ninki biyu saboda dukan zunubanta.
3 Inao ty fiarañanañañe mikoike: Anataho lalañe am-patrambey añe t’Iehovà. Ampimirao lalambey an-dratraratra añe t’i Andrianañahare.
Muryar wani tana kira cewa, “A cikin hamada ku shirya hanya saboda Ubangiji; ku miƙe manyan hanyoyi domin Allahnmu a cikin jeji.
4 Haonjoñe iaby ze atao goledoñe, naho haketrake iaby o tambohoo ho vàñeñe ze manongatonga, naho hampimiraeñe ze migodeogodeoñe;
Za a cike kowane kwari, a baje kowane dutse da kowane tudu; za a mayar da karkatattun wurare su zama sumul, munanan wurare kuma su zama da kyau.
5 le haboake ty enge’ Iehovà, vaho hiharo handrendrek’ aze ze atao nofotse, izay ty nitsaram-palie’ Iehovà.
Za a kuma bayyana ɗaukakar Ubangiji, dukan mutane kuwa za su gan ta. Gama Ubangiji da kansa ne ya yi magana.”
6 Inao ty fiarañanañañe manao ty hoe: Koiho, le hoe ty natoi’e: Ino ty ho koiheko? Ahetse iaby ze atao nofotse, le hoe voñe an-teteke ao ty hasoa’e.
Muryar tana cewa, “Ka yi shela.” Na kuwa ce, “Me zan yi shelar?” “Dukan mutane kamar ciyawa suke, kuma dukan ɗaukakarsu kamar furannin jeji ne.
7 Miheatse o ahetseo, mihintsañe o voñe’eo, kanao tiofe’ ty kofòn’ Añahare, toe ahetse ondatio.
Ciyawa takan yanƙwane, furanni kuma su yi yaushi, domin Ubangiji ya hura iska a kansu. Tabbatacce mutane ciyawa ne.
8 Miheatse o ahetseo, mihintsañe o voñe’eo, fe mijadoñe nainai’e ty tsaran’ Añaharen-tikañe.
Hakika ciyawa takan yanƙwane, furanni kuma su yi yaushi, amma maganar Allahnmu tana nan daram har abada.”
9 O ry Tsione mpitaroñe entan-tsoao mañambonea vohitse abo; ry Ierosalaime mpanese talily soao poñafo an-koike ty fiarañanaña’o, aonjono, le ko hembañe; saontsio ty hoe o rova’ Iehodào: Ingo t’i Andrianañahare’ areo!
Kai da ka kawo labari mai daɗi wa Sihiyona, ka haura a bisa dutse. Kai da ka kawo labari mai daɗi wa Urushalima, ka tā da muryarka ka yi ihu, ka ɗaga ta, kada ka ji tsoro; faɗa wa garuruwan Yahuda, “Ga Allahnku!”
10 Hehe, te hitotsak’ an-kaozarañe t’i Talè Iehovà; hifehe am-pità’e; Ingo, te ama’e i tambe’ey, añatrefa’e o vale-soa’eo.
Duba, Ubangiji Mai Iko Duka yana zuwa da iko, hannunsa kuma yana yin mulki dominsa. Duba, ladarsa tana tare da shi, sakamakonsa kuma na rakiyarsa.
11 Manahake ty mpiarake miandrazañe i mpirai-lia’ey naho manontontoñe o vik’añondri’eo am-pità’e ie otroñe’e añ’araña’e eo, vaho manehak’ ty mampinono mora mb’eo.
Yakan lura da garkensa kamar makiyayi. Yakan tattara tumaki wuri ɗaya yă riƙe su kurkusa da ƙirjinsa; a hankali kuma yakan bi da masu ba da mama.
12 Ia ty nanovy o ranoo an-dela-pità’e, naho nanjehe i likerañey an-kiho’e, naho nañiake ty debo’ ty tane toy am-pañaranañe, naho nandanja o vohitseo am-pandanjàñe, vaho o tambohoo am-balantsy?
Wane ne ya auna ruwaye a tafin hannunsa, ko kuwa ya gwada tsawon sammai da fāɗin tafin hannunsa? Wane ne ya riƙe ƙurar ƙasa a kwando, ko kuwa ya auna nauyin duwatsu a magwaji, tuddai kuma a ma’auni?
13 Ia ty nanoro i Arofo’ Iehovà, he ia ty mpañana’e mañòk’ aze?
Wane ne ya fahimci zuciyarUbangiji, ko kuwa ya koya masa a matsayin mashawarcinsa?
14 Ia ty niharoa’e safiry, ia ty nampahafohiñe aze, ia ty nanoro aze i lalam-bantañey, naho nampandrendreke aze ty hilala vaho nañòke aze i oloñolon-kihitsey?
Wane ne Ubangiji ya nemi shawararsa don yă ganar da shi, wane ne kuma ya koya masa hanyar da ta dace? Wane ne ya koya masa sani ko ya nuna masa hanyar fahimta?
15 Toe tsopake an-tsajoa ao ze kilakila ondaty, iaheñe hoe deboke am-pingam-balantsy, vaho lanjaeñe hoe lemboke o tokonoseo.
Tabbatacce al’ummai suna kama da ɗigon ruwa a cikin bokiti an ɗauke su a matsayin ƙura a kan magwaji; yakan auna tsibirai sai ka ce ƙura mai laushi.
16 Tsy ampe horoañe ty Lebanone, tsy mahaenen-kisoroñañe o bibi’eo.
Itatuwan Lebanon ba su isa a yi wutar bagade da su ba, balle dabbobinsa su isa yin hadayun ƙonawa.
17 Hoe hakoahañe añatrefa’e o fifeheañ’ iabio, volilien-ko tsy vente’e, ie ambane’ ty hatao kapaike.
A gabansa dukan al’ummai ba kome ba ne; ya ɗauke su ba a bakin kome ba kuma banza ne kurum.
18 Hirinkiriñe’o ama’ ia arè t’i Andrianañahare? vintan’ inoñe ty hampanahafe’o ama’e?
To, ga wane ne za ka kwatanta Allah? Wace siffa za ka kwatanta shi da ita?
19 Hera i saren-draha natrana’ i mpitseney, naho nipakora’ i mpanefe-volamenay volamena, vaho nandranjia’ i mpanefe-volafotiy silisily volafoty?
Gunki dai, maƙeri kan yi zubinsa, maƙerin zinariya kuma yă ƙera shi da zinariya yă kuma sarrafa masa sarƙoƙin azurfa.
20 Le eo ty rarake tsy mahalefe enga, joboñe’e ty hatae tsy ho momoke; paiae’e ty mpandranjy mahimbañe handranjy saren-draha tsy hitroetroe.
Mutumin da talauci ya sha kansa da ba zai iya miƙa irin hadayar nan ba kan zaɓi itacen da ba zai ruɓe ba. Yakan nemi gwanin sassaƙa don yă sassaƙa masa gunkin da ba zai fāɗi ba.
21 Tsy fohi’o hao? Tsy jinanji’o hao? Tsy natalily ama’o am-pifotora’e añe hao? Tsy nirendre’o hao o manànta’ ty tane toio?
Ba ku sani ba? Ba ku taɓa ji ba? Ba a faɗa muku daga farko ba? Ba ku fahimta ba tun kafawar duniya?
22 Ie ty miambesatse ambone’ ty fibontolia’ ty tane toy, o mpimone’eo ro manahake kijeja; Ie ty mandamake o likerañeo hoe lamba fañefetse, vaho mamelatse iereo hoe kivohom-pañialoañe.
Yana zaune a kursiyi a bisa iyakar duniya, kuma mutanenta suna kama da fāra. Ya miƙa sammai kamar rumfa, ya kuma shimfiɗa su kamar tentin da za a zauna a ciki.
23 Ie ty mamotsake roandriañe ho hakoahañe, naho ampinjarie’e ho tsy vente’e o mpizaka’ ty tane toio.
Yakan mai da sarakuna ba kome ba yă mai da masu mulkin wannan duniya wofi.
24 Ie vaho nitongisañe, aniany te nararake; le namahatse an-tane ao o taho’eo; vaho miheatse t’ie tiofe’e, endese’ o tangololahio añe hoe ahe-maike.
Ba da jimawa ba bayan an shuka su, ba da jimawa ba bayan an dasa su, ba da jimawa ba bayan sun yi saiwa a ƙasa, sai yă hura musu iska su yanƙwane, guguwa kuma ta kwashe su kamar yayi.
25 Aa le hampanahafe’ areo ama’ ia te Izaho ro hambañe ama’e? Hoe i Masiñey.
“Ga wa za ku kwatanta ni? Ko kuwa wa yake daidai da ni?” In ji Mai Tsarkin nan.
26 Ampiandrandrao mb’añ’abo ey o fihaino’oo, mahaisaha: ia ty namboatse iareo? I mañakatse ty havasiaña’ iareo ami’ty ia’ey, hene kanjie’e amy tahina’ey, naho amy hara’elahin-kaozara’ey vaho am-panjofahan-kafatrara’e, leo raike tsy mikipe.
Ku ɗaga idanunku ku duba sammai. Wane ne ya halicce dukan waɗannan? Wane ne ya fitar da rundunar taurari ɗaya-ɗaya, yana kiransu, kowanne da sunansa. Saboda ikonsa mai girma da kuma ƙarfinsa mai girma, babu ko ɗayansu da ya ɓace.
27 Ino ty atao’o ty hoe, O Iakobe, naho saontsie’o ty hoe: Ry Israele, Mietake am’ Iehovà ty liako, tsy ahoan’ Añahareko o zokoo.
Ya Yaƙub, ya Isra’ila, me ya sa kake ce kana kuma gunaguni cewa, “Hanyata tana a ɓoye daga Ubangiji; Allah bai kula da abin da yake damuna ba”?
28 Mboe tsy fohi’o hao? Tsy jinanji’o hao te tsy mitoirañe, tsy mokotse t’i Andrianañahare nainai’e, Iehovà Andrianamboatse o olon-taneo? Tsy taka-tsikaraheñe o hilala’eo.
Ba ku sani ba? Ba ku ji ba? Ubangiji madawwamin Allah ne, Mahaliccin iyakokin duniya. Ba zai taɓa gaji ko yă kasala ba, kuma fahimtarsa ya wuce gaban ganewar mutum.
29 Ampaozare’e o midazidazìtseo; vaho hafatrare’e o tsy maozatseo.
Yakan ba da ƙarfi ga waɗanda suka gaji yă kuma ƙara ƙarfi ga marasa ƙarfi.
30 Ndra te toirañe naho màmake o ajalahio, vaho mikoletra ty fanalolahy;
Ko matasa ma kan gaji su kuma kasala, samari kuma kan yi tuntuɓe su fāɗi;
31 Ho vaoen-kaozarañe o mahaliñe Iehovào; hionjoñe amañ’elatse hoe vantio; hilay fa tsy ho vozake, hinokitse fa tsy ho toirañe.
amma waɗanda suka dogara ga Ubangiji za su sabunta ƙarfinsu. Za su yi firiya da fikafikai kamar gaggafa; za su kuma yi gudu ba kuwa za su gaji ba, za su yi tafiya ba kuwa za su kasala ba.