< Isaia 11 >

1 Hitiry ami’ty foto’ Iisày ty singa’e, vaho hitomiry boak’am-baha’e ty tora’e.
Toho zai fito daga kututturen Yesse; daga saiwarsa Reshe zai ba da’ya’ya.
2 Hipetak’ ama’e ty Arofo’ Iehovà, ty arofon-kihitse naho faharendrehañe, ty arofom-panoroañe naho haozarañe, ty arofon-kilala naho ty fañeveñañe am’ Iehovà.
Ruhun Ubangiji zai kasance a kansa, Ruhun hikima da na fahimta, Ruhun shawara da na iko, Ruhun sani da na tsoron Ubangiji,
3 Ty fañeveñañe am’ Iehovà ro mahafale ty arofo’e. Tsy ty isam-pihaino’e ro hizaka’e, tsy ty fijanjiñan-dravembia’e ro hisafiria’e;
zai kuwa ji daɗin tsoron Ubangiji. Ba zai yi hukunci ta wurin abin da ya gani da idanunsa ba, ba zai kuwa yanke shawara ta wurin abin da ya ji da kunnuwansa ba;
4 Fa an-kavantañañe ro hizaka’e o rarakeo, vaho an-kahiti’e ro handilia’e o mpirèke an-tane atoio. Ho lafae’e ami’ty kobaim-palie’e i taney, le ho zamane’e ami’ty kofòm-pivimbi’e o tsereheñeo.
amma da adalci zai yi wa masu bukata shari’a, da gaskiya zai yanke shawarwari saboda matalautan duniya. Kamar sanda zai bugi duniya da maganar bakinsa; da numfashin leɓunansa zai yanke mugaye.
5 Hidian-kamarentane ty vania’e vaho hiteveke figahiñañe o toha’eo.
Adalci ne zai zama abin ɗamararsa aminci kuma igiyar da zai ɗaura kewaye da gindinsa.
6 Hitrao-pimoneñe ty marambolo naho ty anak’añondry, hiharo fandreañe ty farasy naho ty anak’ose; hifampireketse ty sarake naho ty liona vaho ty vosy; Anak’ajaja ty hiarake iareo.
Kyarkeci zai zauna tare da ɗan rago damisa za tă kwanta tare da akuya, ɗan maraƙi da zaki da ɗan saniya za su yi kiwo tare; ɗan yaro ne zai lura da su.
7 Hitrao-pihinañe ty añombe rene’e naho ty dobe; hiharo fandreañe o ana’ iareoo, vaho hihota-ahetse manahake ty añombe ty liona.
Saniya da beyar za su yi kiwo tare, ƙananansu za su kwanta tare, zaki kuma zai ci ciyawa kamar saniya.
8 Hihisa ambonen-davan-dapetake ty ajaja minono, hajo’ ty anak’ajaja an-doan-davam-boae ao ty taña’e.
Jariri zai yi wasa kurkusa da ramin gamsheƙa, ɗan yaro kuma zai sa hannunsa a ramin maciji mai mugun dafi.
9 Tsy ho amy vohiko miavakey iaby ty hijoy ndra ty hamono; fa ho tsitsike ty faharendrehañe Iehovà ty tane toy, manahake ty haatsa-drano’ i riakey.
Ba za su yi lahani ko su hallaka wani a dutsena mai tsarki ba, gama duniya za tă cika da sanin Ubangiji kamar yadda ruwaye suka rufe teku.
10 Ie amy andro zay, hitroatse ho viloñe am’ondatio ty Vaha’ Iesày, le hipay Aze o Kilakila’ndatio, vaho ho lifots’engeñe ty toe-pitofà’e.
A wannan rana Saiwar Yesse zai miƙe kamar tuta don mutanenta; al’ummai za su tattaru wurinsa, wurin hutunsa kuma zai zama mai daraja.
11 Ho tondroke amy andro zay te hahiti’ i Talè fañindroe’e ty fità’e hampolia’e ty sehanga’ ondati’eo, Ty henka’ i Asore, naho ty boake Mitsraime, naho ty boake Patrose, naho ty boake Kose, naho ty boak’ Elame, naho ty boake Sinare, naho ty boake Kamate, vaho ty boak’ amo tokonose andriakeo.
A wannan rana Ubangiji zai miƙa hannunsa sau na biyu don yă maido da raguwar da ta rage na mutanensa daga Assuriya, daga Masar ta Ƙasa, daga Masar ta Bisa, daga Kush, daga Elam, daga Babiloniya, daga Hamat da kuma daga tsibiran teku.
12 Le hampitroara’e viloñe o fifeheañeo, hatonto’e o naparatsake boak’ Israeleo, vaho havori’e o naparaitake am’ Iehodà hirik’ an-kotsok’ efa’ ty tane toio.
Zai tā da tuta saboda al’ummai yă kuma tattara masu zaman bauta na Isra’ila; zai tattara mutanen Yahuda da suke a warwatse kusurwoyi huɗu na duniya.
13 Hisitake amy Efraime ty fihàña’e, naho haitoañe ty helo’ Iehodà; tsy hitsikirìke i Efraime t’Iehodà, le tsy hañembetse Iehodà t’i Efraime.
Kishin Efraim zai ɓace, za a kuma kau da abokan gāban Yahuda; Efraim ba zai yi kishin Yahuda ba, haka ma Yahuda ba zai yi gāba da Efraim ba.
14 F’ie hitsiritsioke am-pivariña’ o nte-Pilisty ahandrefañeo; hitrao-pamaoke o anan-tatiñanañeo; songa hampitora-kitsie’ iereo fitàñe t’i Edome naho i Moabe; vaho hiambane am’ iereo t’i Amone.
Tare za su fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi daga yamma; tare za su washe mutane wajen gabas. Za su ɗibiya hannuwa a kan Edom da Mowab, Ammonawa kuma za su yi musu biyayya.
15 Ho mongore’ Iehovà ty lela’ i ria’ i Mitsraimey; le ami’ty tio’e mae mihoboboke ty añelahelà’e ambone’ i Oñey ty fità’e vaho ho fofohe’e ho torahañe fito, hampitsaha’e ondatio an-kana.
Ubangiji zai busar da bakin tekun Masar; da iska mai zafi zai share hannunsa a bisa Kogin Yuferites Zai rarraba shi yă zama ƙanana rafuffuka bakwai saboda mutane su iya hayewa da ƙafa.
16 Le ho ami’ty sehanga ondati’e boak’ Asoreo ty lalañe dinamoke, manahake tamy niakara’ o ana’ Israeleo i Mitsraime.
Za a yi babbar hanya saboda raguwa mutanensa da ta rage daga Assuriya, kamar yadda ta kasance wa Isra’ila sa’ad da suka fito daga Masar.

< Isaia 11 >