< Isaia 10 >
1 Hankàñe amo manampa-pepètse tsivokatseo, naho o mampipatetse famorekekeañeo;
Kaiton waɗanda suke kafa dokokin rashin gaskiya, waɗanda suke ba da ƙa’idodin danniya,
2 Ty mampivike o misotrio tsy hahazoa’e to, vaho mitavañe ty zo’ o rarake am’ondatikoo, hihaofa’ iareo o vantotseo, hitsatsà’ iareo o bode-raeo!
don su hana matalauta hakkinsu su kuma ƙi yin shari’ar gaskiya a kan waɗanda suke zaluntar mutanena, suna ƙwace wa gwauraye dukiyarsu suna kuma yi wa marayu ƙwace.
3 Aa le ino ty hanoe’ areo amy androm-pitilihañey, naho amy hekoheko hifetsake boak’añey? fa hipay imba ama’ia nahareo? vaho hapo’ areo aia ty vara’ areo?
Me za ku yi a ranan nan ta hukunci, sa’ad da masifa ta zo daga nesa? Ga wa za ku tafi don neman taimako? Ina za ku bar dukiyarku?
4 Ino ty hanoeñe, naho tsy hitsilofìñe amo tsinepakeo, ndra hitsingoritritse amo vinonoo? Amy hoe zay iaby, mboe tsy mitolike ty haviñera’e, mbore mbe mitora-kitsy ty fità’e.
Babu abin da zai rage sai cizon haƙora a cikin kamammu ko mutuwa cikin waɗanda aka kashe. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
5 O Asore, kobain-kaviñerakoo, ry dodan-katorifihako am-pità’ iareoo:
“Kaiton Assuriya, sandar fushina, a hannun da kulkin fushina yake!
6 Hiraheko haname ty fifeheañe tsy vokatse, hafantoko am’ondaty iviñerakoo, hikopaha’e naho hitsindroha’e vaho handialia’e hoe fotake an-dalañe eo.
Na aike shi gāba da al’umma marar sanin Allah, na tura shi gāba da mutanen da suka ba ni fushi, don yă kwashe ganima yă kuma yi wason ganima, yă tattake su kamar laka a tituna.
7 Tsy apota’e izay, toe tsy am-pitsakorean-tro’e; fe ty handrotsake ro firefea’e, ty hañito fifeheañe maro.
Amma ba abin da ya yi niyya ke nan ba, ba abin da yake da shi a zuciya ba; manufarsa shi ne yă hallaka, yă kuma kawo ƙarshen al’ummai da yawa.
8 Fa hoe re: Tsy songa mpanjaka hao o roandriakoo?
Ya ce, ‘Dukan shugabannin yaƙina ba sarakuna ba ne?’
9 Tsy hambañe amy Karkemise hao ty Kalnè? Naho amy Kamate ty Arpade? Vaho amy Damesèke ty Somerone?
‘Kalno bai kasance kamar Karkemish ba? Hamat bai zama kamar Arfad Samariya kuma kamar Damaskus ba?
10 Manahake ty nitakaran-tañako o borizañe an-tsamposampo tsieo, ie maro te amo hazomanga e Ierosalaime naho e Someroneo.
Yadda hannuna ya ƙwace mulkokin gumaka, mulkokin da siffofinsu suka fi na Urushalima da Samariya,
11 Aa tsy hanoeko am’ Ierosalaime naho o hazomanga’eo hao, ty nanoeko amy Somerone reketse o hazomanga’eo?
ba zan yi da Urushalima da siffofinta yadda na yi da Samariya da gumakanta ba?’”
12 Aa le ho tondroke te ie nihenefa’ i Talè ty fitoloña’e am-bohi’ i Tsioney eo naho am’ Ierosalaime eo, le hanao ty hoe: Ho liloveko o vokan’ arofo irengevoha’ i mpanjaka’ i Asoreio naho o engen-dahara’e mievoñevoñeo,
Sa’ad da Ubangiji ya gama dukan aikinsa gāba da Dutsen Sihiyona da Urushalima, zai ce, “Zan hukunta sarkin Assuriya saboda fariya na gangancin zuciyarsa da kuma kallon reni na idanunsa.
13 ami’ty nanoe’e ty hoe: Ami’ty haozaran-tàñako naho ami’ty hihiko ty nanoako izay, toe mahilala iraho; fonga nafahako ty efe-tane’ondatio naho nikamereko ty vara’ iareo, vaho nampitsingoro o mpimone’ iareoo hoe asam-panalolahy;
Gama ya ce, “‘Ta wurin ƙarfin hannuna ne na aikata wannan, da kuma ta wurin hikimata, gama ina da fahimi. Na kau da iyakokin ƙasashe, na washe dukiyarsu; a matsayina na mai iko, na mamaye sarakunansu.
14 Le nitakaren-tañako manahake te nitrañom-boroñe ty vara’ ze hene ondaty; hoe fitontonan-atoly naforintseñe ty nanontonako ty tane toy iaby; tsy teo ty nañetseke elatse, ndra nanoka-bava, ndra nivolañe.
Kamar yadda mutum yakan miƙa hannu cikin sheƙar tsuntsu haka hannuna ya je ya washe dukiyar al’ummai; kamar yadda mutane sukan tattara ƙwai, haka na tattara dukan ƙasashe; ba tsuntsun da ya kakkaɓe fikafiki, ko yă buɗe baki don yă yi kuka.’”
15 Hiebotsebotse amy mitañ’azey hao ty fekoñe? Hitsingevongevo amy mandronje azey hao ty lasý? Manahake ty kobaiñe manjonjoñe ty mivontititse ama’e, naho ty fitoñoñe mañongake ty raha tsy hatae.
Gatari ya taɓa fin wanda yake amfani da shi girma, ko zarto yă yi wa wanda yake amfani da shi taƙama? Sanda za tă girgiza mutumin da yake riƙe da ita, ko kuwa kulki yă jijjiga mutumin da yake riƙe da katako!
16 Aa le hañitrike haborokàñe amo vondra’eo t’i Talè, Iehovà’ i Màroy; le ho viañeñe ambane’ i enge’ey eo ty hatomomohañe hoe afo mamorototo.
Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki, zai aukar da cuta mai kisa a kan ƙosassu jarumawa; a ƙarƙashin sansaninsa zai ƙuna wuta kamar harshen wuta.
17 Hinjare afo ty failo’ Israele naho lel’afo i Masi’ey; hiforehetse hampitomontoñe o fati’eo naho o hisa’eo añate ty andro raike.
Hasken Isra’ila zai zo kamar wuta, Mai Tsarkinsu zai zama kamar wuta; a rana guda zai ƙone yă kuma cinye ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiyarsa.
18 Ty enge’ i ala’ey naho i tete’e kobokaray ty hagodra’e troke naho tsandriñe; manahake ty finiha’ t’indaty siloke.
Darajar jejinsa da gonakinsa masu dausayi za a hallaka su ɗungum, kamar yadda ciwo yakan kashe mutum.
19 Ho tsiampe ty hatae sisa añ’ala’e ao, ndra ajaja ty hahavolily aze.
Sauran itatuwan jejinsa kuma za su ragu ko ɗan ƙaramin yaro ma zai iya ƙidaya su.
20 Ho tondroke amy andro zay te tsy hiato amy namofoke iareo ty sengaha’ Israele naho o nandrifitse amy anjomba’ Iakobeio; fe Iehovà Masi’ Israele ty hiatoa’ iareo ami’ty hatò.
A wannan rana raguwar Isra’ila, waɗanda suka ragu na gidan Yaƙub, ba za su ƙara dogara ga wanda ya kusa hallaka su ba amma za su dogara ga Ubangiji, Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
21 Himpoly ty sehanga’e, ty honka’ Iakobe, mb’aman’ Añahare Tsitongereñe.
Raguwa za tă komo, raguwar Yaƙub za su komo ga Maɗaukaki Allah.
22 Fa ndra te mira ami’ty faseñe an-driakey ondati’oo ry Israele, ty sehanga’e avao ty himpoly; fa fanjamanañe lifo-kavañonañe ty tinendre.
Ko da yake mutanenka, ya Isra’ila, sun zama kamar yashin bakin teku, raguwa ce kurum za tă komo. A ƙaddara hallaka, mai mamayewa da mai adalci.
23 Famongorañe do’e, toe najadoñe, ty hafetsa’ i Talè, Iehovà’ i Màroy, añ’ivo i tane iabiy.
Ubangiji Maɗaukaki, zai sa hallakar da aka ƙaddara a kan dukan ƙasa ta faru.
24 Aa le hoe t’i Talè, Iehovà’ i Màroy: O ry ondatiko mpimoneñe e Tsioneo, ko hembañe amy Asore, ndra te fofohe’e an-doda, naho añonjona’e kobay handafà’e azo ami’ty sata’ i Mitsraime.
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ya mutanena masu zama a Sihiyona, kada ku ji tsoron Assuriyawa, waɗanda suka dūke ku da sanda suka kuma ɗaga kulki a kanku, kamar yadda Masar ta yi.
25 Fa hanintsiñe aniany o heloko miforoforoo, vaho ho amy fandrotsahañe iareoy ty habosehako.
Ba da daɗewa ba fushina a kanku zai zo ga ƙarshe hasalata kuma za tă koma ga hallakarsu.”
26 Le ho tsekafe’ Iehovà’ i Màroy ama’e ty karavantsy, manahake ty nanjamanañe i Midiane am-bato’ i Orebe añe; naho ho ambone’ i riakey ey ty kobai’e, vaho honjone’e manahake ty nanoe’e amy Mitsraime.
Ubangiji Maɗaukaki zai bulale su da tsumagiya, kamar sa’ad da ya bugi Midiyan a dutsen Oreb; zai kuma ɗaga sandarsa a bisa ruwaye, yadda ya yi a Masar.
27 Ie amy andro zay, hihintsañe tsy ho antsoro’o eo ty kilanka’e, naho tsy ho an-kàto’o eo ty joka’e, toe hipozake amy havondrahañey i jokay.
A wannan rana zai ɗauke nauyi daga kafaɗarku, nauyinsu daga wuyanku; za a karye karkiya domin kun yi ƙiba ƙwarai.
28 Fa nivotrak’e Aiate re, fa nirangae’e ty Migrone; e Mikmase ao ty nampipoha’e o harao’eo;
Sun shiga Ayiyat; sun bi ta Migron; sun adana tanade-tanade a Mikmash.
29 Nitsahe’ iereo i hebam-bohitsey; nialeñe e Gèbà añe; nihondrahondra t’i Ramae; nibotafotse añe ty Gibae’ i Saole.
Suka ƙetare ta hanya, suka kuma ce, “Za mu kwana a Geba.” Rama ta firgita; Gibeya ta Shawulu ta gudu.
30 Mampikoiaha feo ry anak’ ampela’ i Galime: manokilaña ravembia ry Laise! Ry Anatote mahaferenaiñeo!
Ki yi ihu, ya Diyar Gallim! Ki saurara, ya Layisha! Kayya, Anatot abin tausayi!
31 Fa nivoratsake ty Madmenae; fa mitsoloke o mpimone’ i Gebimeo.
Madmena tana gudu; mutanen Gebim sun ɓuya.
32 Hitofa e Nobe ao re te anito, hañonjo-haok’ amy vohi’ i anak’ampela’ i Tsione an-kaboa’ Ierosalaimey.
A wannan rana za su dakata a Nob; za su jijjiga ƙarfinsu a dutsen Diyar Sihiyona, a tudun Urushalima.
33 Eka, ho birae’ i Talè, Iehovà’ i Màroy an-kaviñerañe o tsampa’eo; le ho firaeñe añe o mijoalao, vaho ho tomoreñe o mininginingio.
Duba, Ubangiji Maɗaukaki, zai ragargaza rassa da iko mai girma. Za a sassare itatuwa masu ganyaye, za a yanke dogayen itatuwa har ƙasa.
34 Ho firae’e am-biñe o ala matahetseo, le hideboñe hoe fanalolahy t’i Lebanone.
Zai sassare itatuwan jeji da gatari har ƙasa; Lebanon zai fāɗi a gaban Mai Iko.