< Hebreo 8 >
1 Aa naho boreñe i nitaroñeñe rezay: Inao ty tali’e: Aman-tika i Mpisorom-bey zay, i nampiambesareñe an-kavanam-piambesa’ i Andindimoneñe andikerañe añey,
Abin da muke magana a nan shi ne, muna da irin wannan babban firist, wanda ya zauna a hannun dama na kursiyin Maɗaukaki a sama,
2 mitoroñe amy efetse masiñey naho ami’ty kivoho to naore’ i Talè fa tsy ondaty.
wanda yake hidima a cikin wuri mai tsarki, tabanakul na gaskiya wanda Ubangiji ne ya kafa, ba mutum ba.
3 Toe songa tinendre hañenga banabana naho soroñe o mpisorom-beio; aa le tsy mahay tsy amam-pañenga ka itoy.
Da yake dole kowane babban firist da aka naɗa yă miƙa baye-baye da hadayu, haka ma wannan ya bukaci yă kasance da abin da zai miƙa.
4 Mbore, ie tan-tane atoy, tsy ho nimpisoroñe, amy te mbe eo ty mpisoroñe maro mañenga banabana ty amy Hàke,
Da a ce yana a duniya ne, da bai zama firist ba, domin a nan akwai mutanen da doka ta naɗa don su miƙa baye-baye.
5 mitsikombe naho manalinjo o andindìñeo; toe nihatahataeñe t’i Mosè, ie ho nañoreñe i kivohoy, ami’ty hoe: Inao, hoe re, te hene ampanahafe’o amy sare natoro azo am-bohitsey.
Suna hidima a cikin tsattsarkan wuri wanda yake hoto da kuma siffar abin da yake cikin sama. Shi ya sa aka gargaɗi Musa sa’ad da yana dab da gina tabanakul cewa, “Ka lura fa, ka yi kome daidai bisa ga zānen da aka nuna maka a kan dutsen.”
6 Fe nahazo fitoroñañe fanjàka te amy zay re henaneo amy te ie ty mpañalañalam-pañina soa, mifototse am-pitamàñe soa te ama’e.
Amma hidimar da Yesu ya karɓa tana da fifiko a kan tasu, kamar yadda alkawarin da shi ne yake matsakanci ya fi na dā fifiko nesa, an kuma kafa shi a kan alkawura mafi kyau.
7 Aa naho tsy nanan-kila i fañina valoha’ey, le tsy nipaiaeñe ty faharoe.
Gama da a ce alkawari na fari ba shi da wani laifi, da ba sai an sāke neman wani ba.
8 Fa ninjè’e ami’ty hoe: Inao, ho tondroke ty andro, hoe t’Iehovà, te hilaharako fañina vao amy anjomba’ Israeley naho amy anjomba’ i Joday—
Amma Allah ya sami mutane da laifi ya ce, “Ina gaya muku lokaci yana zuwa, sa’ad da zan yi sabon alkawari da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
9 tsy manahake i fañina nanoeko aman-droae’ iareo amy andro nitanatanàko vaho niaolòako iareo niakatse an-tane Mitsraimeiy; amy t’ie tsy nahatañe i fañinakoy, le niambohoako, hoe t’Iehovà.
Ba zai zama kamar irin alkawarin da na yi da kakanni-kakanninsu sa’ad da na kama hannunsu don in fitar da su daga Masar ba, domin ba su yi aminci da alkawarina ba, sai na juya musu baya, in ji Ubangiji.
10 Zao ka ty fañina horizako ami’ty anjomba’ Israele, naho fa añe i andro rey, hoe t’Iehovà. Hajoko an-tro’ iareo ao i Hà-koy naho ho sokireko añ’arofo’ iareo ao: le ho Andrianañahare’ iareo iraho, vaho h’ondatiko iereo.
Wannan shi ne alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila, bayan lokacin nan, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu. Zan zama Allahnsu, su kuwa za su zama mutanena.
11 Le tsy songa hifañoke o mpitrao-pimoneñeo, naho tsy sindre hanao aman-drahalahi’e, ty hoe: Mahafohìna Iehovà, amy te fonga hahafohiñe ahy, ty kede pak’ an-joke’e.
Mutum ba zai ƙara koya wa maƙwabcinsa ba, balle mutum yă ce wa ɗan’uwansa, ‘Ka san Ubangiji,’ domin dukansu za su san ni, daga ƙaraminsu zuwa babba.
12 Fa ho ferenaiñako ty hatsivokara’iareo, vaho tsy ho tiahiko ka o tahi’ iareoo.
Gama zan gafarta muguntarsu ba zan kuma ƙara tuna da zunubansu ba.”
13 Ie nanao ty hoe: Vaoeñe, le fa nampiantere’e i taoloy, le fa himosaoñe o raha mihamodo naho miha-antetseo.
Ta wurin kira wannan alkawari “sabo,” ya mai da na farin tsoho ke nan; abin da yake tsoho yana kuma daɗa tsufa, zai shuɗe nan ba da daɗewa ba.