< Galatiana 1 >

1 I Paoly, Firàheñe, (tsy nirahe’ ondatio, ndra t’indaty, fa Iesoà Norizañey naho i Andrianañahare Rae nampitroatse aze an-kavilasy)
Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
2 naho o longo amako atoa iabio, Ho amo Fivory e Galate añeo:
Dukan’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
3 Hasoa naho Fañanintsiñe boak’ aman’ Añahare Rae naho i Talèntika Iesoà Norizañey,
Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
4 ie nanolo-piaiñe ty amo hakeon-tikañeo, handrombake antika ami’ty sa raty henaneo, ty amy satrin’ Añahare Raen-tikañe; (aiōn g165)
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn g165)
5 ama’e abey ty engeñe nainai’e donia. Amena (aiōn g165)
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
6 Mahalatsa ahy te nifarie’ areo aniany i nikanjy anahareo mb’amy hasoa’ i Norizañeiy, hitolik’ amy ze o talili-soa ila’e zao,
Ina mamaki yadda kuka yi saurin yashe wanda ya kira ku ta wurin alherin Kiristi, kuna juyewa ga wata bishara dabam
7 tsy t’ie aman’ ila’e, fe ao ty mitsibore anahareo hañamengoke ty talili-soa’ i Norizañey
wadda a gaskiya ba bishara ba ce ko kaɗan. Tabbatacce waɗansu mutane suna birkitar da ku, suna kuma ƙoƙari su karkatar da bisharar Kiristi.
8 Aa ndra te zahay, ndra te anjely hirik’ andindìñe añe ty mitaroñe ama’ areo ty talily ila’ te amy nitaroñe’aiy, le sira naho molale.
Amma ko mu, ko mala’ika daga sama ya yi wa’azin wata bishara dabam da wadda muka yi muku, bari yă zama la’ananne har abada!
9 Hambañe amy fivola’ay teoy, le indraeko henaneo, ndra ia t’indaty minday talili-soa ama’ areo mandietse i rinambe’ areoy, le fatra an-tane.
Kamar yadda muka riga muka faɗa, haka yanzu ma ina ƙara cewa in wani yana muku wa’azin wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, bari yă zama la’ananne har abada!
10 Mipay fañisohañe am’on­datio hao iraho henaneo he aman’ Añahare? Ke mipay hahafale ondaty? F’ie te ho nanitra ondaty, le tsy ho ni-fetrek’oro’ i Norizañey.
Za a ce, ina ƙoƙarin neman amincewar mutane ne, ko amincewa ta Allah? Ko kuwa ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne? Da a ce har yanzu ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne, ai, da ban zama bawan Kiristi ba.
11 Hampahafohineko anahareo ry longo, te tsy nifototse am’ondaty i talili-soa itaroñakoy.
Ina so ku sani’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
12 Tsy rinam­beko ama’ ondaty, naho tsy nanarañ’ ahiko, fa amy namentabentara’ Iesoà Norizañey ahiy.
Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
13 Toe jinanji’areo i fanoeko taolo amo Tehodaoy, te loho nampisoañeko i Fivorin’ Añaharey, naho nimaneako rotsake,
Kun dai ji labarin rayuwata ta dā a cikin Yahudanci, yadda na tsananta wa ikkilisiyar Allah ƙwarai, na kuma yi ƙoƙarin hallaka ta.
14 vaho nionjoñe amy fitalahoa’ o Jiosioy mandikoatse o longoko maro mpirai-nono amakoo, ie nilozoheko o lilin-droaekoo.
Na ci gaba a cikin Yahudanci fiye da yawancin Yahudawan da suke tsarana, na kuma yi ƙwazo ƙwarai ga bin al’adun kakannina.
15 Aa kanao ninòn’ Añahare nañambak’ ahy boak’ an-tron-dreneko ao, le nikanjie’e ty amy hasoa’ey,
Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
16 hampalangese’e amako i ana’ey, hitaroñako aze amo kilakila’ ondatio; ie henane zay tsy niharoako safiry ty nofotse aman-dio
yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
17 naho tsy nionjomb’e Ierosaleme mb’ amo Firàheñe taolokoo mb’eo f’ie nifokofoko mb’ Arabia añe; vaho nimpoly mb’e Damaskose ao.
Ban kuma tafi Urushalima domin in ga waɗanda suka riga ni zaman manzanni ba, sai dai na hanzarta na tafi ƙasar Arabiya, daga baya sai na koma Damaskus.
18 Ie niritse ty telo taoñe le nionjomb’e Ierosaleme mb’eo hifandrèndreke amy Kefasy, vaho nitoboke ama’e ao folo andro lim’ amby.
Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
19 Le tsy nahatrea Firàheñe ila’e iraho naho tsy Iakobe, zai’ i Talè avao.
Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
20 (Aa ty amo sokireko ama’ areoo, le ifantàko añatrefan’ Añahare te tsy mandañitse.)
Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.
21 Ie añe, le nimb’am-paripari’ i Sirià naho i Kilkia mb’eo;
Daga baya sai na tafi Suriya da Silisiya.
22 ie mb’e namoea’ o Fivory amy Norizañey e Iehodào ty tareheko.
Ikkilisiyoyin da suke cikin Kiristi da suke a Yahudiya ba su san ni ba tukuna.
23 Toe jinanji’ iereo avao te, i nampisoañe antika taoloy ro mone mitsey i fatokisañe nimanea’e rotsake heikey.
Sun dai sami labari ne kawai cewa, “Mutumin da dā yake tsananta mana yanzu yana wa’azin bangaskiyar da dā ya yi ƙoƙari yă hallaka.”
24 Le nandrenge an’ Andrianañahare ty amako.
Sai suka yabi Allah saboda ni.

< Galatiana 1 >