< Ezra 1 >
1 Ie tan-taom-baloha’ ty fifehea’ i Korese mpanjaka’ i Parase, le trinobo’ Iehovà ty arofo’ i Korese mpanjaka’ i Parase, hañenefa’e ty tsara’ Iehovà am-palie’ Iirmeà, le nikoi-dava nanitsike ty fifehea’e iaby mbore nanoe’e an-tsokitse ty hoe:
A shekara ta farko ta mulkin sarkin Farisa, wato, sarki Sairus, domin a cika maganar Ubangiji da aka yi ta bakin Irmiya, sai Ubangiji ya taɓa zuciyar Sairus sarkin Farisa ya yi shela a duk fāɗin ƙasarsa, ya kuma rubuta cewa,
2 Hoe t’i Korese, mpanjaka’ i Parase, Fa natolo’ Iehovà Andrianañaharen-dikerañey ahy iaby o fifelehañe an-tane atoio; vaho nafanto’e amako ty handranjy anjomba ho Aze e Ierosalaime e Iehoda añe.
“Ga abin da Sairus sarkin Farisa yake shela, “‘Ubangiji Allah na sama ya ba ni iko in yi mulkin duniya duka, ya kuma zaɓe ni in gina masa haikali a Urushalima cikin Yahuda.
3 Ia ty eo amo hene’ ondati’eo? Ho ama’e abey t’i Andrianañahare’e, ehe t’ie hionjomb’e Ierosalaime e Iehoda añe hamboatse ty anjomba’ Iehovà Andrianañahare’ Israele—i toen’ Añahare e Ierosalaime ao.
Duk wanda yake nasa a cikinku bari Allahnsa yă kasance tare da shi, bari yă tafi Urushalima cikin Yahuda yă gina haikalin Ubangiji, Allah na Isra’ila, Allah wanda yake a Urushalima.
4 Le ze mbe sisa amy naneseañey: ehe te hañimb’ aze ondaty an-toe’eo am-bolafoty naho volamena vaho vara reketse hare, mandikoatse ty ho banabanae’e amy anjomban’ Añahare e Ierosalaimey.
Duk inda akwai mutumin Yahuda da ya rage, sai mutanen da suke zama kusa da shi, su taimake shi da azurfa, da zinariya, da kaya, da kuma dabbobi, tare da kyautai na yardar rai saboda Gidan Allah wanda yake a Urushalima.’”
5 Niongak’ amy zao o talèn’ anjomba’ Iehodao naho o amy Beniamineo naho o mpisoroñeo naho o nte-Levio vaho ze nitroboen’ Arofon’ Añahare hionjomb’eo handranjy i anjomba’ Iehovà e Ierosalaime añey.
Sai shugabannin zuriyar Yahuda da na Benyamin, da firistoci da Lawiyawa, duk wanda Allah ya taɓa zuciyarsa, suka shirya don su je su gina haikalin Ubangiji a Urushalima.
6 Le nampihafatrare’ o mañohoke iareoo o fità’ iareoo ami’ty fanake volafoty naho volamena naho vara naho hare vaho ze raha soa, mandikoatse o nibanabanañeo.
Dukan maƙwabtansu kuwa suka taimake su da gudummawa na kayan azurfa da na zinariya, da kaya, da dabbobi, da kuma kyautai masu daraja bisa bayarwar yardar rai da suka yi.
7 Nakare’ i Kerose ka o fana’ i anjomba’ Iehovày nendese’ i Nebokadnetsare boake Ierosalaime añe naho napoke an-trañon-drahare’eo,
Sai sarki Sairus ya fitar da kayan da suke na haikalin Ubangiji waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga Urushalima ya sa a haikalin allahnsa.
8 ie naboa’ i Korese mpanjaka’ i Parase am-pità’ i Mitredate mpamandroñe vaho niahe’e amy Ses-bazare, mpifehe’ Iehodà.
Sairus sarkin Farisa ya sa Mitredat ma’aji ya ƙirga su a gaban Sheshbazzar ɗan sarkin Yahuda.
9 Le zao ty ia’e: koveta volamena telopolo, koveta volafoty arivo, vi-lava roapolo-sive’ amby;
Ga lissafin kayan. Manyan kwanonin zinariya guda 30 Manyan kwanonin azurfa guda 1,000 Wuƙaƙe guda 29
10 soakazo volamena telopolo, soakazo faharoe volafoty efa-jato-folo’ amby vaho fanake ila’e arivo.
Waɗansu kwanonin zinariya guda 30 Waɗansu kwanonin azurfa guda 410 da waɗansu kayayyaki guda 1,000
11 Aa le ze hene fanake volamena naho volafoty: lime-arivo tsi-efa-jato. Songa nasese’ i Ses-bazare mindre amo niavotse ty fandrohiza’ i Bavele, nionjoñe mb’e Ierosalaime añeo.
Dukan kayayyakin zinariya da na azurfa sun kai 5,400. Sheshbazzar ya kawo kayayyakin nan duka tare da shi lokacin da kamammun suka hauro daga Babilon zuwa Urushalima.