< Ezekiela 23 >

1 Niheo amako indraike ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 O ana’ondatio, teo ty ampela roe niharo rene,
“Ɗan mutum, an yi mata biyu,’yan matan mahaifiya guda.
3 songa nanao hakarapiloañe e Mitsraime añe, nanao hatsimirirañe ami’ty hasomondrara’e; tinindry añe o nono’eo naho vinonotroboke o loha-nonon-kasomondrara’eo.
Suka zama karuwai a Masar, suka yi karuwanci tun daga ƙuruciyarsu. A wancan ƙasar an rungumi mamansu da ƙirjinsu na budurwanci.
4 Ty añara’ iareo: Oholà ty zoke’e naho Oholibà ty zai’e; tamako iereo, naho nisamak’ ana-dahy naho anak’ ampela. Ty añara’eo: I Somerone t’i Oholà vaho Ierosalaime t’i Oholibà.
Sunan babbar Ohola, ƙanuwarta kuwa Oholiba. Sun zama nawa suka kuma haifi’ya’ya maza da mata. Ohola ita ce Samariya, Oholiba kuwa ita ce Urushalima.
5 Aa le nanao hakarapiloañe t’i Oholà, ie tamako ro ninenakena’e o sakeza’eo, o nte-Asore marine azeo,
“Ohola ta shiga karuwanci yayinda take zamana; ta kuwa yi ta kai da kawowa da kwartayenta, Assuriyawa, mayaƙa
6 o nisikiñe mangao, ty mpifehe naho ty mpameleke, sindre ajalahy maràm-bintañe, mpiningi-tsoa­vala.
waɗanda suke saye da shunayya, gwamnoni da manyan sojoji, dukansu samari ne masu bansha’awa, suna bisa kan dawakai.
7 Aa le nifandrantoa’e, ondaty volovoloeñe amo nte-Asoreo, ze hene ondaty nikokoa’e; vaho nandeo-batan-dre amo fonga samposampo’eo.
Ta ba da kanta ga duk waɗanda suke masu ilimin Assuriya ta kuma ƙazantar da kanta da dukan gumaka na kowa da take kai da kawowa a cikinsu.
8 Toe tsy napo’e o hakarapiloa’e nanoe’e e Mitsraime añeo; ie niolotse am’iereo te mbe an-katòra’e, naho vinonotrobo’ iereo o nonon-kasomondrara’eo, vaho naobo’ iareo ama’e ty hakarapiloa’ iareo.
Ba ta bar karuwancin da ta fara a Masar ba, sa’ad da take budurwa maza sun kwana da ita, suka rungumi ƙirjinta suka kuma biya kwaɗayinsu a kanta.
9 Aa le naseseko am-pità’ o sakeza’eo, am-pità o nte-Asore nikokoa’eo.
“Saboda haka na bashe ta ga kwartayenta, Assuriyawa, waɗanda ta yi ta kai da kawowa a cikinsu.
10 Nampikorendahe’ iereo ty heña’e; tinava’ iareo o ana-dahi’eo naho o anak’ ampela’eo vaho vinono’ iereo am-pibara; ninjare tolom-bolan-drakemba i zaka nafetsa’ iareo ama’ey.
Suka tuɓe ta tsirara, suka kwashe’ya’yanta maza da mata suka kuma kashe ta da takobi. Ta kuwa zama abin karin magana a cikin mata, aka kuma yi mata hukunci.
11 Ie nirendre’ i Oholibà, le nili­koara’e ty zoke’e ami’ty hatea’e vìlañe naho ami’ty haloloan-kakà­ra­piloa’e;
“Ƙanuwarta Oholiba kuwa ta ga wannan, duk da haka cikin kai da kawowarta da karuwancinta ta fi’yar’uwar lalacewa.
12 nikenakenahe’e o nte-Asore mpirañe’eo, o mpifehe naho mpamelek’ an-tsikim-panjakao, o mpinday soavala miningi-tsoavalao, songa ajalahy soa-vintañe.
Ita ma ta yi ta kai da kawowa cikin Assuriyawa, gwamnoni da manyan sojoji; mayaƙa masu saye da kayan yaƙi, suna bisa dawakai, dukansu samari ne masu bansha’awa.
13 Nizoeko amy zao re te naleotse, te songa lalan-draike ty nitsilea’ iareo roroe,
Na ga cewa ita ma ta ƙazantar da kanta; dukansu biyu sun bi hanya guda.
14 naho t’ie nampitoabotse o hakarapiloa’eo amy naharendreha’e sare lahilahy sinokitse an-drindriñey, saren-te-Kasdy nilokoeñe an­tsetra,
“Amma karuwancinta ya zarce. Ta ga an zāna mutane a kan bango, siffofin sojojin Kaldiyawa suna cikin jajjayen riguna,
15 misadia o toha’eo, sabaka mirebareba ty añ’ ambone’e eo, songa hoe ana-donake, hambam-bintañ’ amo nte-Bavele nisamak’ an-tanen-te-Kasdý añeo,
da ɗamara a gindinsu da rawuna a kansu suna kaɗawa falfal; dukansu sun yi kamar jarumawan kekunan yaƙin Babiloniyawa’yan Kaldiya.
16 le nitsinginiotse am’ iareo re te niisam-pihaino’e, le nampihitrife’e mb’am’ iereo an-Kasdy añe.
Nan da nan da ta gan su, sai ta yi sha’awarsu ta aika da’yan aika zuwa wurinsu a Kaldiya.
17 Nomb’ ama’e mb’ eo o nte-Baveleo nifandia-tihy ama’e, naniva aze ami’ ty hakarapiloañe, le naleotse ty ama’e vaho nivitsok’ am’ iereo ty tro’e.
Sai Babiloniyawan suka zo wurinta, zuwa gadon soyayya, cikin kai da kawowarsu suka ƙazantar da ita. Bayan sun ƙazantar da ita, sai ta ji ƙyamarsu, ta rabu da su.
18 Aa le niborahe’e o hakarapiloa’eo vaho naboa’e ty heña’e; vaho nialik’ ama’e iraho, hambañe ami’ty nialiha’ ty troko amy zoke’ey.
Sa’ad da ta ci gaba da yin karuwancinta a fili ta kuma nuna tsiraicinta, sai na ji ƙyamarta, na rabu da ita, kamar dai yadda na rabu da’yar’uwarta.
19 Mbore nampitomboe’e o hakarapiloa’eo ie nitiahi’e o andron-kasomondrara’eo, ie nanao hatsimirirañe an-tane Mitsraime añe.
Duk da haka sai ta yi ta ƙara fasikanci tana tuna da kwanakin budurcinta, sa’ad da take karuwa a Masar.
20 Aa le nireñele amo hamaromaso’eo, ie hoe nofom-borìke ty nofo’ iareo naho hoe rom-pilahian-tsoavala ty niakatse am’ iareo.
A can ta yi ta kai da kawowa da kwartayenta, waɗanda al’auransu kamar na jakuna ne waɗanda maniyyinsu kuwa kamar na dawakai ne.
21 Nitiahi’o ty haloloan-kasomondrara’o, ie vinonotrobo’ o nte-Mitsraimeo o loha-nono’oo naho o nonon-kasomondrara’oo.
Haka kika yi ta lalacin budurcinki, sa’ad da a Masar aka rungumi ƙirjinta aka tattaɓa nononta.
22 Ie amy zao ry Oholibà, hoe ty nafè’ Iehovà Talè: Inao, hatroako ama’o o sakeza’oo, o nampipi­tsoke ty fikokoa’oo vaho hampiatreatreko azo, ie boak’ añ’ ila’o iaby,
“Saboda haka, Oholiba, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan zuga kwartayenki su yi gāba da ke, su waɗanda kika ji ƙyamarsu, zan kuma kawo su su yi gāba da ke daga kowane gefe,
23 o nte-Baveleo, naho o nte-Kasdy iabio, o roandriañeo, naho o mpifeheo, naho ze hene nte-Asore rekets’ ama’eo; ie songa ajalahy maràm-bintañe; sindre mpifehe naho mpameleke vaho mpanjaka bey fiaintane; fonga mpiningitse soavala.
Babiloniyawa da dukan Kaldiyawa, mutanen Fekod da Showa da Kowa, da dukan Assuriyawa, samari masu bansha’awa, dukan gwamnoni da manyan sojoji, hafsoshin keken yaƙin da mutane masu manyan matsayi, dukansu a bisa dawakai.
24 Ie haname azo am-pialiañe, an-tsarete, an-dogidogy vaho an-dahiale, hamalañe azo am-pi­ka­lan-defo naho am-pikalam-pibara, vaho an-tsabaka iaby, le hafantoko am’ iereo ty zaka vaho ho zakae’ iereo irehe amo lili’ iareoo.
Za su yi gāba da ke da kayan yaƙi, kekunan yaƙi da kekunan doki da mutane masu yawa; za su ja dāgā a kanki a kowane gefe da garkuwoyi manya da ƙanana da kuma hulunan kwano. Zan miƙa ke gare su don hukunci, za su kuma hukunta ki bisa ga shari’arsu.
25 Hampiatreatreko ama’o ty farahiko naho ampiondroñondroñañe ty hanamea’ iareo azo; hampipi­tsohe’ iareo o fiantsoña’oo naho o ravembia’oo; hampikorovohem-pibara ze sisa ama’o; hasese’ iareo añe o ana-dahi’oo naho o anak’ ampela’oo; vaho ho tomontoñe’ ty afo o sehanga’oo.
Zan nuna fushin kishina a kanki, za su kuwa wulaƙanta ki da fushi. Za su yanke hancinki da kunnuwanki, waɗanda suka rage miki kuma za a kashe su da takobi. Za su kama’ya’yanki maza da mata, waɗanda suka rage miki kuwa za a ƙone su da wuta.
26 Hampikorendahe’ iareo o siki’oo vaho ho tavane’ iereo o rava’o fanjakao.
Za su tuɓe tufafinki su kuma kwashe kayan adonki masu kyau.
27 Aa le hagadoko ty haloloa’o, naho o hakarapiloa’o boak’an-tane Mitsraime añeo, tsy hiandrà’o maso, tsy ho tiahi’o ka t’i Mitsraime.
Ta haka zan tsai da marmari da kuma karuwancin da kika fara a Masar. Ba za ki dubi waɗannan abubuwa da marmari ko ki ƙara tuna da Masar ba.
28 Fa hoe ty nafè’ Iehovà Talè: Inao! hase­seko am-pità’ o malaiñ’ azoo irehe, am-pitàñe mampangorìñe ty tro’o;
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina shirin miƙa ki ga waɗanda suke ƙinki, ga waɗanda kika ji ƙyamarsu kika rabu da su.
29 le hanoe’e am-palai-mena irehe naho ho fonga tavane’ iareo o fitoloña’oo vaho hado’ iareo mihalo naho mijageanjageañe; le hendaheñe hiboridañe ty hakarapiloa’o, ty haloloa’o naho o hatsimirirà’oo.
Za su hukunta ki da ƙiyayya su kuma kwashe kome da kika yi wahalarsa. Za su bar ki tsirara tik, kunyan karuwancinki kuma zai tonu. Marmarinki da fasikancinki
30 Hanoeko ama’o i rezay ami’ty nandenà’o mbeo’ mbeo nanao hakarapiloañe amo kilakila’ ndatio naho t’ie naniva vatañe amo samposampo’ iareoo.
sun jawo miki wannan, domin ki yi ta kai da kawowa cikin ƙasashe kina ƙazantar da kanki da gumakansu.
31 Kanao norihe’ o i satan-joke’oy, le hadoko an-taña’o eo i fitovi’ey.
Kin bi hanyar’yar’uwarki; saboda haka zan sa kwaf nata a hannunki.
32 Inao ty nafè’ Iehovà Talè: Hinome’o i fitovin-joke’o laleke naho mangorabakey; ho fitohàfañe naho fandrabioñañe amy t’ie pea mitepatepa.
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Za ki sha kwaf na’yar’uwarki, kwaf wanda yake da girma da kuma zurfi; zai jawo dariya da kuma reni gama yana ɗauke da abubuwa da yawa.
33 Ho lipore’ ty hamamoañe naho ty fanaintaiñan-drehe ty amy fitovin-kalatsañe naho firotsahañey, i fitovin-joke’o Someroney.
Za ki cika da buguwa da baƙin ciki, kwaf lalaci da kaɗaici, kwaf na’yar’uwarki Samariya.
34 Toe hinome’o naho ho kapaihe’o, ho tantae’o ty hara’e vaho ho rangote’o o nono’oo; fa nitaron-dRaho hoe t’Iehovà Talè.
Za ki sha shi ki kuma lashe shi ƙaf; za ki buga shi da ƙasa ya yi rugu-rugu ki tsattsage nononki. Ni Ubangiji Mai Iko Duka na faɗa.
35 Le inay ty nafè’ Iehovà Talè: Amy te nandikofa’o iraho vaho nahifi’o am-boho’o ao, le vaveo o haloloa’oo naho o hakarapiloa’oo.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa da yake kin manta da ni kika tura ni bayanki, dole ki sha sakamakon marmarinki da karuwancinki.”
36 Le hoe ty nafè’ Iehovà amako; O ana’ ondatio, Ho zakae’o hao t’i Oholà naho i Oholibà, hitaroña’o o hativa’ iareoo?
Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, za ka shari’anta Ohola da Oholiba? To, sai ka kalubalance su da ayyukansu masu banƙyama,
37 T’ie nanao havambàñe, le am-pità’ iareo eo ty lio, nanao hakarapiloañe amo samposampo’eo, mbore nampiarie’ iareo añ’afo ao o ana-dahy sinama’ iareo amakoo, habotse’e.
gama sun yi zina kuma jinin yana a hannuwansu. Sun yi zina da gumakansu; har suka miƙa’ya’yansu da suka haifa mini, su zama musu abinci.
38 Tinovo’ iareo amako te nileore’ iareo amy andro zay avao i toeko miavakey vaho tiniva’ iareo o Sabatekoo.
Sun kuma yi mini wannan. A lokaci guda sun ƙazantar da wuri mai tsarkina suka ɓata Asabbataina.
39 Amy t’ie vinono’ iareo amo samposampo’ iareoo o ana-dahi’eo le nimoake amy toeko miavakey amy àndroy avao, naniva aze; vaho hehe te añivo’ i kivohokoy ty nanoa’ iereo izay,
A ranar da suka miƙa’ya’yansu ga gumakansu, sai suka shiga wuri mai tsarkina suka kuma ƙazantar da shi. Abin da suka yi a gidana ke nan.
40 vaho nampihitrife’o mb’ama’o ondaty boake tsietoitane añeo; ie nañiraha’o, le nito­tsake eo iereo, ie niandroa’o, nitentea’o maso naho niravaha’o bangebange,
“Sun ma aiki manzanni wa mutanen da suka zo daga nesa, kuma da suka iso kun yi wanka dominsu, kuka yi shafe-shafen idanunku, kuka kuma sa kayan adonku.
41 le nitobok’ an-tihy fanjaka eo irehe, ie nañalankañe fandambañañe aolo’e eo, le napò’o ama’e ty ­rameko naho o solikoo.
Kuka zauna a gado mai daraja, da tebur a shirye a gabanku wanda kun ajiye turare da maina.
42 Tama’e ao ty nijanjiñañe ty feom-balobohòke am-bodomomok’ ao; le nendeseñe ho mpiamo lahilahy tea vintañeo, o jike boak’ am-patrañe añeo, niravahe’ iareo o fità’eo vaho sinabaka’ iareo halan-engeñe ty añambone’ iareo.
“Surutun taron mutane marasa kula suna kewaye da ita; aka kawo Sabenawa daga hamada tare da mutane daga mashaya, suka sa mundaye a hannuwan macen da kuma’yar’uwarta suka kuma sa rawani masu kyau a kawunansu.
43 Le hoe iraho t’ie nimokora’ i hakarapiloa’eiy, Aa vaho mbe hañarapilo ka iareo?
Sai na yi magana a kan wadda ta ƙare ƙarfi ta wurin karuwanci na ce, ‘Yanzu bari su yi amfani da ita kamar karuwa, gama abin da take ke nan.’
44 amy te nivotrak’ ama’e iereo hoe mpipay tsimirirañe, izay ty niharoa’ iareo tihy amy Oholà naho i Oholibà, i hakalalijahan-drakemba rey.
Suka kuwa kwana da ita. Kamar yadda maza suke kwana ta karuwa, haka suka kwana da waɗannan lalatattun mata, Ohola da Oholiba.
45 Aa le ho zakae’ ondaty vantañeo iereo amy lili’ o vinambaoy, naho amy lilin-drakemba mampiori-dioy, amy t’ie nanao havambàñe vaho am-pità’ iareo ty lio.
Amma masu adalci za su hukunta su irin da akan yi wa matan da suka yi zina suka kuma yi kisa, domin su mazinata ne kuma jini yana a hannuwansu.
46 Aa hoe ty nafè’ Iehovà Talè; hase­seko am’ iereo ty lahialeñe, le hatoloko haronjeronje vaho ho kopaheñe.
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kawo taron mutane a kansu a kuma miƙa su don a firgitar da su a kuma washe su.
47 Ho retsahe’ i lahialeñey vato, naho hizamañe am-pibara; hampibaibai’ iareo o ana’ dahi’eo naho o anak’ ampela’eo vaho hamorototo o anjomba’ iareoo amañ’ afo.
Taron mutanen za su jajjefe su, su kuma sassare su da takuba; za su kashe’ya’yansu maza da mata su kuma ƙone gidajensu.
48 Izay ty hanjihera­ko ty fandratoañe amy taney, soa hene hanareñe o ampelao tsy hañorike ty fandratoa’ areo.
“Ta haka zan kawo ƙarshe ga lalaci a ƙasar, don dukan mata su ji gargaɗi kada kuma su kwaikwaye ku
49 Le hondroha’ iareo ama’ areo ty haloloa’ areo, naho ho vavè’ areo ty hakeo’ o samposampo’ areoo; vaho ho fohi’ areo te Izaho Iehovà Talè.
Za ku sha hukuncin lalacinku ku kuma ɗauki hakkin zunuban bautar gumaka. Sa’an nan za ku san cewa Ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.”

< Ezekiela 23 >