< Ezekiela 13 >
1 Niheo amako ty tsara’ Iehovà manao ty hoe;
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 O ana’ ondatio, Mitokia amo mpitoki’ Israele mitokio, le ano ty hoe o mitoky boak’ an-tro’e ao avaoo, Mijanjiña ty tsara’ Iehovà;
“Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji!
3 Hoe t’Iehovà Talè, Feh’ohatse amo mpitoky dereñe mañorike ty tro’e avao ie tsy mahatrea raha!
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake faɗa, Kaiton wawaye annabawan da suke bin ruhunsu kuma ba su ga kome ba!
4 Ry Israele, Hoe fanalok’ an-tanan-taolo eo o mpitoki’ areoo.
Annabawanki, ya Isra’ila, suna kama da diloli a kufai.
5 Tsy niañambone mb’amo heba’e ao nahareo; tsy nandranjia’ areo ty fahetse hahafitroara’ i anjomba’ Israeley an-kotakotake amy andro’ Iehovày.
Ba ku haura don ku rushe katanga don ku gyara gidan Isra’ila saboda ya tsaya daram a yaƙi a ranar Ubangiji ba.
6 Raha tsy vente’e naho fisikiliañe vìlañe ty niisa’ iereo, ie manao ty hoe: Hoe t’Iehovà; ie tsy nirahe’ Iehovà, fe liñisa’ iareo ho venteñe i entañey.
Wahayoyinsu ƙarya ne suna yin dubansu na ƙarya ne. Sukan ce, Ubangiji ya furta, alhali kuwa Ubangiji bai aike su ba; duk da haka sukan sa zuciya ga cikawar maganarsu.
7 Tsy aroñarom-bìlañe hao ty niisa’ areo, tsy fisikilian-dremborake hao ty nijoroa’ areo? ie manao ty hoe, Hoe t’Iehovà.—Izaho tsy nivolañe.
Ba ku ga wahayin ƙarya kuka kuma faɗa yin duban ƙarya sa’ad da kuka ce, “Ubangiji ya furta,” ko da yake bai yi magana ba?
8 Aa le hoe ty nafè’ Iehovà Talè; Kanao nisaontsy hakoahañe nahareo naho nahaisake vande; le atreatreko hoe t’Iehovà Talè.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa saboda maganganunku na ƙarya da wahayinku na ƙarya, ina gāba da ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
9 Le hatreatre’ ty tañako o mpitoky mpandrendre-draha kafoake naho misikily vandeo, tsy ho mpiamo fivori’ ondatikoo, mbore tsy ho sokirañe amy fanokira’ i anjomba’ Israeley naho tsy himoaha’ iareo ka ty an-tane’ Israele, hahafohina’ areo te Izaho Iehovà Talè.
Hannuna zai yi gāba da annabawan da suke ganin wahayin ƙarya suna kuma yin duban ƙarya. Ba za su kasance cikin taron mutanena ba, ba kuwa za a rubuta su a littafin gidan Isra’ila ba, ba za su shiga ƙasar Isra’ila ba. Ta haka za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
10 Amy te sinigì’ iareo ondatikoo ami’ty hoe: Fanintsiñañe; ie tsy eo ty fanintsiñañe; eo ty mandrafitse rindriñe naho ipakora’e sokay.
“‘Domin sun ɓad da mutanena, suna cewa, “Salama,” sa’ad da ba salama, kuma saboda, sa’ad da ana gina katanga marar ƙarfi, sukan shafe ta da farar ƙasa,
11 Ano ty hoe amo mampipakotse aze antsokaio te hihotrake izay; ho avy ty orañe handopatse, naho ihe ry havandra ro hagnitrike ami’ty hagadaboñe, hampihotrak’ aze vaho tio-baratse ty handriatse aze.
saboda haka ka faɗa wa waɗanda suka shafe da farar ƙasa cewa za tă fāɗi. Ruwan sama zai sauko da rigyawa, zan kuma aika da ƙanƙara, kuma babbar iska za tă ɓarke.
12 Aa ie mideboñe i rindriñey tsy hañontaneañe ty hoe hao, Aia i fotake napako’ areo ama’ey?
Sa’ad da katangar ta fāɗi, mutane ba za su tambaye ku ba cewa, “Ina shafen farar ƙasar da kuka yi mata?”
13 Aa le hoe ty nafè’ Iehovà Talè, Toe hampandriateko tio-bey am-pifomboko naho an-kabosehako, añ’oram-pandopatse vaho havandra gadaboñe, hamotsek’ aze ampiforoforoako.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a cikin hasalata zan saki babbar iska, kuma cikin fushina zan tura ƙanƙara kuma rigyawan ruwan sama zai sauko da fushin hallaka.
14 Aa le harotsako i kijoly nipakore’ areo an-tsokaiy vaho hadeboko an-tane eo, naho songa hiboake o faha’eo naho hidoiñe; ho mongoreñe añivo’e ao nahareo vaho ho fohi’ areo te Izaho Iehovà.
Zan rushe katangar da kuka shafe da farar ƙasa zan baje ta har ƙasa saboda tushenta zai tsaya tsirara. Sa’ad da ta fāɗi, za a hallaka ku a cikinta; kuma za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Toe izay ty hañenefako ty habosehako amy kijoliy, naho amo nampipakotse sokay ama’eo, vaho hanoako ty hoe: Tsy eo ka i kijoliy rekets’ o nampipakotse azeo,
Ta haka zan aukar wa katangar da hasalata da kuma a kan waɗanda suka yi shafenta da farar ƙasa. Zan ce muku, “Katangar ta fāɗi haka kuma mutanen da suka shafe ta da farar ƙasa,
16 naho o mpitoki’ Israele mitoky am’ Ierosalaimeo, ie manao te mahaoniñe fanintsiñañe ho aze, ie po-panintsiñañe, hoe t’Iehovà Talè.
waɗannan annabawan Isra’ila waɗanda suka yi annabci wa Urushalima suka kuma ga mata wahayin salama sa’ad da ba salama, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”’
17 Ihe ka, ana’ ondatio, ampiatrefo mb’ amo anak’ ampela’ondati’oo ty lahara’o, mb’amo mitoky ty an-tro’e ao avaoo; itokio fatse,
“To, ɗan mutum, ka kafa idonka a kan’yan matan mutanenka waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu. Yi annabci a kansu
18 ami’ty hoe, Hoe ty nafè’ Iehovà Talè; Hankàñe amo mitrebek’ ankalan-kihoke naho fikolopofan-doha ho ami’ty bey naho ty kede iabio hañoroña’ iareo fiaiñe! Ho horoñe’ areo ka hao ty arofo’ondatikoo hañarova’ areo ty tro’ areo?
ka kuma ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kaiton matan da suke ɗinka kambuna a hannuwansu suna kuma yin gyale masu tsawo dabam-dabam wa kawunansu don su farauci mutane. Za ku farauci rayukan mutanena ku bar naku?
19 Fa tineratera’ areo am’ondatikoo iraho hahazoa’o vare mahaatsam-pitàñe tsy ampeampe naho tsila-mofo, hanjamana’o ty havelo’ ondaty tsy ho vinonoo, vaho hamahanam-piay tsy ho vinelo, ami’ty fandañira’ areo am’ondatiko mitsanom-bandeo.
Kun jawo mini kunya a cikin mutanena don a tafa muku sha’ir da ɗan dunƙulen burodi. Ta wurin yin ƙarya wa mutanena, waɗanda suke jin ƙarairayi, kuka kashe waɗanda bai kamata su mutu ba kuka bar waɗanda ya kamata su mutu.
20 Aa le hoe ty nafè’ Iehovà Talè, Inao! hejeko o bandem-pitañe fitsatsa’areo ondaty veloñe hoe t’ie voroñe; ho riateko am-pità’ areo iereo vaho havotsoko o veloñeo, Eka! o haveloñe horoñe’ areo hoe voroñeo.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kambunanku waɗanda kuke farautar mutane da su kamar tsuntsaye don haka zan kuma tsintsinke su daga hannuwanku; zan’yantar da mutanen da kuka farauto kamar tsuntsaye.
21 Ho riateko ka o masoara’ areoo naho ho hahako am-pità’ areo ondatikoo, le tsy ho am-pità’ areo horoñeñe ka, vaho ho fohi’ areo te Izaho Iehovà.
Zan kyakketa gyalenku in ceci mutanena daga hannuwanku, ba za su kuma ƙara zama ganima a hannunku ba. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji
22 Aa kanao aman-dañitse ty nahalonjera’ areo ty arofo’ o vantañeo, o tsy nampanaheloekoo; naho nihafatrare’ areo ty fità’ o lo-tserekeo tsy hiviha’e amo sata’e ratio, hiveloma’e;
Domin kun karya zuciyar masu adalci da ƙarairayinku, sa’ad da na fitar da su babu damuwa, kuma domin kun ƙarfafa mugaye kada su juye daga mugayen hanyoyinsu su ceci rayukansu,
23 le tsy ho oni’ areo ka o aroñarom-bandeo, ndra ty fisikiliañe; fa havotsoko am-pità’ areo ondatikoo vaho ho fohi’ areo te Izaho Iehovà.
saboda haka ba za ku ƙara ganin wahayin ƙarya ba, ko ku yi duba. Zan ceci mutanena daga hannuwanku. A sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.’”