< Eksodosy 24 >

1 Le hoe re amy Mosè, Mionjona mb’ am’ Iehovà mb’etoy, ihe naho i Aharone, i Nadabe naho i Abiho naho ty fitompolo amo androanavi’ Israeleo vaho mitalahoa ey nahareo.
Ana nan sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ku hauro zuwa wurina, kai da Haruna, Nadab da Abihu, da kuma dattawa saba’in a cikin Isra’ila. Za ku yi sujada da ɗan nisa,
2 I Mosè avao ty hañarivo Iehovà, le tsy hañarine ey iereo vaho tsy hindre ama’e hañambone mb’eo ondatio.
sai Musa kaɗai zai kusaci Ubangiji. Amma sauran kada su zo kusa, kada kuma jama’a su hau tare da shi.”
3 Nomb’eo amy zao t’i Mosè nita­lily am’ondatio ze hene tsara’ Iehovà naho o fañè’eo; le songa nanoiñe am-piarañanañañe raike ondatio, ty hoe, Ho henefa’ay ty tsara iaby nanoe’ Iehovà.
Sa’ad da Musa ya tafi ya faɗa wa mutanen duk kalmomin Ubangiji da dokokinsa, sai suka amsa da murya ɗaya suna cewa, “Duk abin da Ubangiji ya faɗa, za mu yi.”
4 Aa le sinoki’ i Mosè o hene tsara’ Iehovào naho nañaleñaleñe namboatse kitrely am-poto’ i vohitsey vaho nampitroatse anakòreñe folo-ro’amby ty ami’ty ia’ o rofoko folo-roe-ambi’ Israeleo,
Sai Musa ya rubuta duk abin da Ubangiji ya faɗa. Ya tashi kashegari da sassafe ya gina bagade kusa da dutsen, ya aza al’amudai goma sha biyu bisa ga kabilu goma sha biyu na Isra’ila.
5 le nañiraha’e ajalahy ana’ Israele hibanabana enga horoañe naho añombe ho sorom-panintsiñañe am’Iehovà.
Sai ya aiki samarin Isra’ilawa, suka miƙa hadaya ta ƙonawa, suka kuma miƙa ƙananan bijimai don hadaya ta salama ga Ubangiji.
6 Navì’ i Mosè am-pinga ao ty vaki’ i lioy vaho naretsa’e amy kitreliy ty ila’e.
Musa ya ɗauki rabin jinin ya zuba a cikin kwanoni, rabin kuma ya yayyafa a kan bagaden.
7 Rinambe’e amy zao i bokem-pañinay le vinaki’e am-pijanjiña’ ondatio; le hoe iereo, Hanoe’ay ze hene tsara’ Iehovào vaho ho haoñe’ay.
Sa’an nan ya ɗauki Littafin Alkawari ya karanta wa mutane. Suka amsa suka ce, “Za mu yi duk abin da Ubangiji ya faɗa; za mu yi biyayya.”
8 Le rinambe’ i Mosè i lioy naho nafitse’e am’ondatio vaho nanao ty hoe, Ingo ty liom-pañina nanoe’ Iehovà ama’ areo amy hene tsara rezay.
Musa ya kuma ɗauki jinin, ya yayyafa a kan mutanen ya ce, “Wannan shi ne jinin alkawarin da Ubangiji ya yi da ku, bisa ga dukan waɗannan kalmomi.”
9 Niañambone amy zao t’i Mosè naho i Aharone, i Nadabe naho i Abiho vaho ty androanavy fitompolo’ Israele;
Musa da Haruna, Nadab da Abihu, da dattawa saba’in, Allah na Isra’ila suka haura
10 le niisa’ iereo t’i Andrianañahare’ Israele; le hoe linamike safira ty ambane’ o fandia’eo vaho nanahake o likerañeo ami’ ty fikantsokantsoña’e.
suka kuma ga Allah na Isra’ila. A ƙarƙashin ƙafafunsa akwai wani abu wanda aka yi da saffaya, mai haske kuma kamar sararin sama kansa.
11 Le ie tsy napao-pitàñe amo androanavi’ Israeleo, f’ie nahaisake i Andrianañahare naho nikama vaho ninoñe.
Amma Allah bai yi wa shugabannin Isra’ila wani abu ba; suka ga Allah, suka ci suka kuma sha.
12 Hoe t’Iehovà amy Mosè, Miañambonea mb’amako mb’etoa, le mitambara atoy, fa ho tolo­rako ravem-bato reketse Hake naho lily sinokiko hañòhañe iareo.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Hauro wurina a kan dutse, ka tsaya a nan, zan ba ka allunan dutsen, da doka da umarnan da na rubuta don koyonsu.”
13 Aa le niongake t’i Mosè naho Iehosoa mpitoro’e vaho nionjoñe mb’ amy vohin’ Añahare amboney mb’eo t’i Mosè.
Sa’an nan Musa ya fita tare da Yoshuwa mataimakinsa, ya kuwa hau kan dutsen Allah.
14 Le hoe re amy androanavy rey, Liñiso etoan-jahay, ampara’ ty impolia’ay; ama’ areo t’i Aharone naho i Khòre, hiheova’ ze aman-kalahatse.
Ya ce wa dattawan, “Ku jira mu a nan, sai mun dawo wurinku. Haruna da Hur suna tare da ku, in wani yana da wata damuwa, sai yă je wurinsu.”
15 Aa le niañambone’ i vohi­tsey t’i Mosè vaho kinolopo’ ty rahoñe i vohi­tsey.
Da Musa ya hau dutsen, sai girgije ya rufe dutsen,
16 Nivotrak’ ambohi-Sinay eo ty enge’ Iehovà, le nanaroñe aze eneñ’ andro i rahoñey; ie ami’ty andro fahafito, nikanjie’e boak’amy rahoñey t’i Mosè.
sai ɗaukakar Ubangiji ta sauka a kan Dutsen Sinai, kwana shida girgije ya rufe dutsen, a rana ta bakwai, sai Ubangiji ya kira Musa daga cikin girgijen.
17 Le nihoe afo nisolebotse ambone’ i vohitsey ty Enge’ Iehovà am-pihaino’ o ana’Israeleo.
Ga Isra’ilawa dai, ɗaukakar Ubangiji ta yi kamar wuta mai ci a kan dutse.
18 Nizilik’ amy rahoñey t’i Mosè, niañambone i vohitsey. Le tambatse am-bohitse ao efapolo andro naho efapolo haleñe t’i Mosè.
Sa’an nan Musa ya shiga girgijen ya hau kan dutsen. Ya zauna a kan dutsen yini arba’in da dare arba’in.

< Eksodosy 24 >