< Eksodosy 2 >
1 Ie amy zao, nañenga ty anak’ ampela’ i Levy t’indaty boak’ añ’ anjomba’ i Levy.
Ana nan, sai wani Balawe ya auri wata Balawiya,
2 Niareñe i rakembay, nitoly ana-dahy, le nioni’e te soa i ajajamenay vaho naeta’e telo volañe.
ta kuwa yi ciki, ta haifi ɗa. Sa’ad da ta ga jaririn kyakkyawa ne, sai ta ɓoye shi har watanni uku.
3 Aa ie tsy nahafañetak’ aze ka, le nangala’e vakoa-vinda naho nipakora’e mozòtse naho lite-laka vaho najo’e ao i anak’ ajajay vaho natsorofo’e am-binda añolon-drano ey.
Amma da ba tă iya ɓoye shi kuma ba, sai ta yi kwandon kyauro ta shafa masa kwalta. Bayan haka sai ta sa jaririn a cikin kwandon, ta je ta ajiye kwandon tare da jaririn a cikin kyauro, a bakin kogin.
4 Nijohañe ey ty zoke’e ampela nisamba ze hanoañe aze.
’Yar’uwarsa ta tsaya da ɗan rata tana lura da abin da zai faru da shi.
5 Nizotso mb’an-tsaka mb’eo amy zao ty anak’ ampela’ i Parò hiandro, le nijelanjelañe añ’olotse ey o somondrara’eo. Aa naho nitrea’e añate-vinda ao i vakoay le nirahe’e hangalak’ aze ty mpitoro’e ampela,
Sai’yar Fir’auna ta gangara zuwa kogi domin tă yi wanka, bayinta kuwa suna tafiya a bakin kogi. Sai ta ga kwandon a ciyawa, ta aiki ɗaya daga cikin masu hidimarta tă ɗauko mata.
6 vaho sinoka’e le nahaisake i anak’ ajajay. Nitañy i ajajamenay vaho niferenaiña’e, ami’ty hoe: Toe anan-te-Evre toke.
Da ta buɗe kwandon, sai ta ga yaro yana kuka, ta kuwa ji tausayinsa. Ta ce, “Wannan ɗaya daga cikin jariran Ibraniyawa ne.”
7 Le hoe i rahavave’ey amy ana’ i Paròy, Akore t’ie añitrifako mpampinono amo rakemba nte-Evreo hampinono i ajajay?
Sai’yar’uwarsa ta tambayi’yar Fir’auna, ta ce, “In tafi in samo ɗaya daga cikin matan Ibraniyawa tă yi miki renon yaron?”
8 Akia, hoe i anak’ ampela’ i Paròy; aa le nimb’eo i ajajampelay nitoka ty rene’ i ajajay.
Sai ta amsa ta ce, “I, tafi.” Sai yarinyar ta tafi ta kawo mahaifiyar yaron.
9 Hoe i ana’ i Paròy ama’e, Endeso ty ajaja toy le ampinonò ho ahiko vaho ho tambezeko irehe. Aa le nendese’ i rakembay i anak’ ajajay vaho nampinonoe’e.
Diyar Fir’auna ta ce mata, “Ɗauki jaririn, ki yi mini renonsa, zan kuwa biya ki.” Saboda haka ta ɗauki yaron, ta yi renonsa.
10 itombo i ajajay le nendese’e mb’amy anak’ampela’ i Paròy añe vaho rinambe’e ho ana-dahi’e. Natao’e Mosè ty añara’e amy ty hoe, Tinariko boak’an-drano.
Sa’ad da ya yi girma, sai ta kawo shi wajen’yar Fir’auna, ya kuwa zama ɗanta, ta kuma ba shi suna Musa, tana cewa, “Na tsamo shi daga ruwa.”
11 Ie te indraik’ andro naho fa niañoñ’ ay t’i Mosè, le niakatse mb’ am’ ondati’eo nahaoniñe ty nijinia’iareo naho nioni’e ty nte-Mitsraime namofoke ty nte-Evre, raik’ amo longo’eo.
Wata rana, bayan Musa ya yi girma, sai ya haura, ya tafi inda mutanensa suke, ya kuma ga yadda suke shan wahala da aiki. Ya ga wani mutumin Masar yana dūkan mutumin Ibraniyawa, ɗaya daga cikin mutanensa.
12 Nijilojilo mb’ etia mb’ eroy, aa ie tsy nahatrea ondaty, le nañohofa’e loza i nte-Mitsraimey vaho naeta’e am-paseñe ao.
Da ya leƙa nan da can bai kuwa ga kowa ba, sai ya kashe mutumin Masar, ya ɓoye shi a yashi.
13 Ie niakatse mb’eo naho loak’ andro le nanjo ty nte-Evre roe nifandrapake ty aly, le hoe re ami’ty aman-kakeo, Ino ty andafà’o o longo’oo?
Kashegari ya fita, sai ya ga Ibraniyawa biyu suna faɗa. Ya tambayi mai laifin ya ce, “Don me kake bugun ɗan’uwanka, mutumin Ibraniyawa?”
14 Le hoe re. Ia ty nañoriñ’ azo ho mpifehe naho mpizaka anay? Hañe-doza amako ka hao irehe manahake i namonoa’o i nte-Mitsraimeiy? Nihembañ’ amy zao t’i Mosè nitsakore ty hoe, Toe nirendreke i rahay.
Mutumin ya ce masa, “Wa ya mai da kai mai mulki da mai hukunci a kanmu? Kana so ne ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan?” Sai Musa ya tsorata, ya yi tunani ya ce, “To, fa, abin nan da na yi, ya zama sananne.”
15 Jinanji’ i Parò, le nipay ty hañe-doza amy Mosè. Le nibioñe ami’ty tarehe’ i Parò t’i Mosè, noly mb’an-tane Midiane añe vaho niambesatse am-bovoñe eo.
Da Fir’auna ya ji wannan, sai ya yi ƙoƙari yă kashe Musa, amma Musa ya gudu daga wajen Fir’auna, ya tafi ƙasar Midiyan inda ya zauna kusa da wata rijiya.
16 Aman-anak’ ampela fito ty mpisoro’ i Midiane. Nimb’ eo iereo nitari-drano nañatsake o dabaogao hampinomeñe ty lia-rain-drae’e.
To, fa, akwai wani firist na Midiyan, yana da’ya’ya mata bakwai, suka zo su shayar da dabbobin mahaifinsu.
17 Pok’eo amy zao o mpiarak’ añondrio nanao soike iareo. Niongake t’i Mosè le rinomba’e le nampinome’e i lia-rai’iareoy.
Sai waɗansu makiyaya suka zo suka kore su, amma Musa ya tashi ya taimake su ya shayar da dabbobinsu.
18 Ie nimpoly mb’an-drae’e Reoele mb’eo le hoe re, Ino ty nampasika ty fimpoli’ areo androany?
Da’yan matan suka komo wurin Reyuwel mahaifinsu, sai ya tambaye su ya ce, “Yaya kuka dawo da wuri yau?”
19 Hoe iereo, Nañolots’ anay amo mpiarak’ añondrio ty nte-Mitsraime vaho nitariha’e rano mbore nampinome’e i lia-raikey.
Suka amsa suka ce, “Wani mutumin Masar ne ya taimake mu daga hannun waɗansu makiyaya. Har ma ya ɗebo ruwa ya shayar da dabbobin.”
20 Hoe re amo anak’ ampela’eo, Aia re? Ino ty nienga’ areo indatiy? Ambarao hikama.
Ya tambayi’yan matansa, “To ina yake? Don me kuka bar shi a can? A gayyace shi, yă zo, yă ci wani abu.”
21 Niantofa’ i Mosè t’ie holy amy ‘ndatiy vaho natolo’e amy Mosè t’i Tsiporàe anak’ ampela’e ho vali’e.
Musa ya yarda yă zauna da mutumin wanda ya ba da’yarsa Ziffora aure da Musa.
22 Nahatoly ana-dahy ho aze re vaho natao’e Geresòme, ami’ty hoe, Renetane iraho mañialo an-tanen’ ambahiny.
Ziffora ta haifi wa Musa ɗa, ya kuma raɗa masa suna Gershom cewa, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa.”
23 Ie roñoñe añe, nihomake i mpanjaka’ i Mitsraimey naho nampiselekaiñe o ana’ Israeleo i fandrohizañey, le nirohadrohake vaho nionjoñe mb’ aman’ Añahare boak’ amy fitromahañey ty fitoreo’ iareo.
Ana nan dai, a kwana a tashi, sai sarkin Masar ya mutu. Isra’ilawa suka yi kuka mai zafi saboda bautarsu mai wuya, sai kukar neman taimakonsu saboda bauta, ya kai wurin Allah.
24 Jinanjin’ Añahare ty toreo’ iareo vaho nitiahin’ Añahare i fañìna’e amy Avrahame naho am’ Ietsàke vaho am’ Iakòbey.
Allah kuwa ya ji kukansu sai ya tuna da alkawarinsa da Ibrahim da Ishaku da Yaƙub.
25 Nivazohon’ Añahare o ana’ Israeleo vaho nihaoñen’ Andrianañahare.
Sai Allah ya dubi Isra’ilawa, ya kuma damu da su.