< Eksodosy 13 >

1 Nitsara ty hoe amy Mosè t’Iehovà:
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 Avaho ho ahy ze hene lahilahy valohan’ anake. I manoka-koviñe amo ana’ Israeleo, ke ondaty he hare, ahiko irezay.
“Keɓe mini kowane ɗan fari. Ɗan fari wanda ya fara buɗe mahaifa a cikin Isra’ilawa nawa ne, ko na mutum ko na dabba.”
3 Hoe t’i Mosè am’ondatio, Tiahio ty andro toy, ty niavota’ areo i Mitsraime, boak’ an-trañom-pañondevozañe ao; amy t’ie nampiengà’ Iehovà atoy an-kaozaram-pità’e; le tsy ho kamaeñe ty mofo aman-dalivay.
Sai Musa ya ce wa mutane, “Ku tuna da wannan rana, ranar da kuka fito daga Masar, daga ƙasar bauta, gama Ubangiji ya fito da ku da hannu mai iko. Kada ku ci wani abin da yake da yisti.
4 Androany ami’ty volan-kofahofa, ty niavota’ areo.
A wannan rana kuka fita, wato, a watan Abib.
5 Aa naho minday azo mb’an-tane’ o nte-Kanàneo naho o nte-Kheteo naho o nte-Emòreo naho o nte-Kiveo vaho mb’amo nte-Iebosìo añe t’Iehovà, ie nampitamae’e an-droae’o am-pànta hatolots’ azo; tane orikorihen-dronono naho tantele, le hambena’o ami’ty volañe toy o fitalahoañe zao.
Sa’ad da Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, ƙasar da ya rantse wa kakanninku cewa zai ba ku, ƙasar da take zub da madara da zuma, za ku kiyaye wannan biki a wannan wata.
6 Fito andro ty hikama’o mofo po-dalivay vaho ano Sabadidake. am’ Iehovà amy andro faha-fitoy.
Kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, a kan rana ta bakwai kuma za ku yi biki ga Ubangiji.
7 Ho kamaeñe fito andro ty mofo po-dalivay, le tsy ho tendrek’ ama’o ty mofo aman-dalivay vaho tsy ho zoeñe ama’o, an-toe’o iaby ty lalivay.
Ku ci burodi marar yisti cikin kwana bakwai; kada a sami wani abu mai yisti a cikinku, ko a sami yisti a ko’ina a wurinku.
8 Ty hoe ty hatoro’o ami’ty ana-dahi’o amy andro zay, Ie i nanoe’ Iehovà ho ahikoy, t’ie niavotse i Mitsraime.
A ranan nan kowa zai faɗa wa ɗanka, ‘Ina yin haka saboda abin da Ubangiji ya yi mini, sa’ad da na fita daga Masar.’
9 Ho viloñe ama’o am-pità’o naho tiahy añivom-pihaino’o eo soa te ho am-palie’o ty Ha’ Iehovày, amy te am-pitàñe maozatse ty nampiavota’ Iehovà azo amy Mitsraime.
Wannan abin tunawa zai zama muku alama a hannunku, da kuma a goshinku cewa dokar Ubangiji tana a bakinku. Gama Ubangiji ya fitar da ku daga Masar da hannu mai iko.
10 Aa le hambena’o amy namotoaña’e azey boa-taoñe o fañè zao.
Dole ku kiyaye wannan farilla kowace shekara a lokacinta.
11 Naho ninday azo an-tane’ o nte-Kanàneo t’Iehovà, ie nifañina ama’o naho an-droae’o vaho fa natolo’e azo,
“Bayan Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, ya kuma ba da ita yadda ya alkawarta muku da rantsuwa, ku da kakanninku,
12 le havì’o ho a Iehovà ze hene manoka-koviñe naho ze fonga valohan’ anan-kare’o, a Iehovà o lahi’eo.
sai ku miƙa kowane ɗan fari ga Ubangiji. Duk ɗan farin dabbobinku na Ubangiji ne.
13 Fa ho jebañe’o ami’ty añondry ka ty valohan’ ana-borìke, aa naho tsy lefe’o jebañeñe, le tsi-mete tsy kitsihe’o ty loha’e. Aa le ho jebañe’o ty tañoloñoloñan-anadahi’o.
Amma a fanshi kowane ɗan farin jakinku da ɗan rago. In kuwa ba za ku fanshe shi ba, sai ku karye wuyansa. Sai ku fanshe kowane ɗan farin daga cikin’ya’yanku.
14 Ie añe naho mañontane azo ty ana’o ami’ty hoe: Ino zao. Le hatoi’o ty hoe, An-kaozaram-pità’e ro nampiengà’ Iehovà anay i Mitsraime, boak’ an-trañom-pañondevozañe ao.
“A kwanaki masu zuwa, in ɗanka ya tambaye ka, ‘Mene ne manufar wannan?’ Ka faɗa masa cewa, ‘Da hannu mai iko Ubangiji ya fito da mu daga Masar, daga ƙasar bauta.
15 Ie nifoneñe tsy hampienga anay t’i Parò, le vinono’ Iehovà ze fonga valohan’ anake an-tane Mitsraime ao, ty tañoloñoloña’ ondaty naho ty valohan’ anan-kare. Aa le soroñeko am’ Iehovà ze lahi’e manokake ty hoviñe, fe ho jebañeko ze tañoloñoloñan’ anadahiko.
Sa’ad da Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai yarda ya sallame mu ba, sai Ubangiji ya kashe dukan’ya’yan farin ƙasar Masar, na mutum da na dabba, gaba ɗaya. Domin haka nake yin hadaya ga Ubangiji da’ya’yan fari, maza, da suka fara buɗe mahaifa, amma nakan fanshi dukan’ya’yan farina maza.’
16 Le ho sokitse am-pità’o eo zay vaho alama aolo’ o maso’oo te ninday antika niavotse e Mitsraime am-pità’e maozatse t’Iehovà.
Za tă kuma zama alama a hannunku da kuma shaida a goshinku cewa Ubangiji ya fito da mu daga Masar da hannunsa mai iko.”
17 Naho nampienga’ i Parò ondatio, le tsy niaoloan’ Añahare mb’an-tane o nte-Pilistio mb’eo ndra t’ie narine. Fa hoe t’i Andrianañahare, hera hibalintoa ondatio te miatrek’ aly naho hibalike mb’e Mitsraime añe.
Sa’ad da Fir’auna ya bar mutane su tafi, Allah bai bi da su a hanyar da ta bi ta iyakar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ce ta fi kusa. Gama Allah ya ce, “In suka fuskanci yaƙi, wataƙila su canja ra’ayinsu su koma Masar.”
18 Te mone nampiarien’ Añahare mb’ an-dalan-diolio’ i Riake Menay ondatio. Le nangovovoke boake Mitsraime o ana’ Israeleo.
Saboda haka Allah ya kewaye da mutanen ta hamada zuwa Jan Teku. Isra’ilawa kuwa suka fita daga Masar da shirin yaƙi.
19 Le nendese’ i Mosè mindre ama’e ty taola’ Iosefe amy nampifantà’e o ana’ Israeleo ty hoe: Toe hitilik’ anahareo t’i Andria­nañahare vaho hampindreze’ areo ama’areo boak’ atoa o taolakoo.
Musa ya ɗauki ƙasusuwan Yusuf tare da shi, gama Yusuf ya sa Isra’ilawa su rantse masa. Ya ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, sai ku ɗibi ƙasusuwana tare da ku daga wannan wuri.”
20 Ie niavotse i Sokote iereo le nitobe Etame añ’olo’ i ratraratray.
Bayan sun bar Sukkot sai suka kafa sansani a Etam a bakin hamada.
21 Niaoloa’ Iehovà an-drahoñe mitiotiotse te antoandro nitarike i liay vaho an’afo mijoala te haleñe hañomea’e hazavàñe hañaveloañe handro naho haleñe.
Da rana Ubangiji yakan ja gabansu a cikin al’amudin girgije domin yă bishe su a kan hanyarsu, da dare kuma a cikin al’amudin wuta domin yă ba su haske, domin su iya tafiya dare da rana.
22 Tsy nisitak’ ami’ty fiaoloa’e ondatio i rahoñe nitiotiotsey te antoandro, ndra i afo nijoalay te haleñe.
Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.

< Eksodosy 13 >