< Eksodosy 11 >

1 Hoe t’Iehovà amy Mosè, Ho tovoñako feh’ohatse raike amy Parò naho i Mitsraime, izay vaho hapo’e hienga nahareo, eka, hampiavote’e vaho vata’e hatao’e soike.
To, fa, sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan ƙara kawo annoba guda a kan Fir’auna da kan Masar. Bayan haka, zai bar ku, ku fita daga nan. Sa’ad da ya yi haka kuwa, zai kore ku gaba ɗaya.
2 Saontsio an-dravembia ondatio te songa hihalaly, sindre ondaty amo mpirai-tanañe ama’eo, fanake volafoty naho fanake volamena.
Ka faɗa wa mutane cewa dukan maza da mata, su roƙi maƙwabtansu kayan azurfa da na zinariya.”
3 Toe nampañisohe’ Iehovà ampahaisaha’ o nte Mitsraimeo ondatio. Mbore nilahitsiay an-tane Mitsraime ao t’i ondaty Mosè am-pihaino’ o mpitoro’ i Paròo naho ampahaisaha’ondatio.
(Ubangiji ya sa mutane suka sami tagomashi a idon Masarawa, Musa kuwa ya sami girma sosai a cikin ƙasar Masar a gaban fadawan Fir’auna da kuma a gaban jama’ar.)
4 Hoe t’i Mosè, Inao ty tsara’ Iehovà, Hiakatse petsakalen-dRaho haneña­teña i Mitsraime.
Saboda haka Musa ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Wajen tsakar dare, zan ratsa dukan Masar.
5 Le fonga hivetrake ze hene valohan’ anak’ an-tane Mitsraime ao, boak’ amy tañoloñoloña’ i Parò mpiambesatse am-piambesam-panjaka’ey, pak’ ami’ ty tañoloñoloñan’ ondevo ampela amboho’ i fandisanañey vaho ty valohan’ anan-kare.
Kowane ɗan fari, namiji, a Masar zai mutu, daga kan ɗan fari na Fir’auna wanda zai ci gadon sarauta, har zuwa kan ɗan fari na baiwa, wadda take niƙa, da kuma dukan’yan farin shanu.
6 Hanitsike ty tane Mitsraime ty fikoaihañe mbe lia’e tsy ni-añ’ ohatse vaho le lia’e tsy hanahafañe ka.
Za a yi kuka mai zafi ko’ina a Masar, irin wadda ba a taɓa yi ba, ba kuwa za a ƙara yi ba.
7 Fe amo ana’ Israeleo, le tsy hihiake ama’ondaty ndra aman-kare ty amboa, hahafohina’ areo te ampiambahe’ Iehovà amy Mitsraime t’Israele.
Amma a cikin Isra’ilawa, ba karen da zai yi haushi wa mutum ko dabba.’ Ta haka za ku sani Ubangiji zai bambanta tsakanin Masar da Isra’ila.
8 Ie amy zay hizotso mb’amako o mpitoro’o retoañe hibokoboko amako hanao ty hoe, Miengà anay, ihe naho ze hene ondaty am-pandia’o. Izay iraho vaho hiavotse, le nienga i Parò am-piforoforoan-keloke.
Dukan fadawan nan naka za su zo wurina, suna fāɗi a gabana suna cewa, ‘Ka fita, kai da dukan jama’arka!’ Sa’an nan zan fita.” Daga nan sai Musa ya fita daga gaban Fir’auna a husace.
9 Hoe t’Iehovà amy Mosè, Tsy hañaoñe azo t’i Parò soa te hampitomboañe an-tane Mitsraime ao o halatsàñe hanoekoo.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Fir’auna zai ƙi kasa kunne gare ka, sai na ƙara aikata waɗansu mu’ujizai cikin Masar.”
10 Nanoe’ i Mosè naho i Aharone añ’ atrefa’ i Parò i hene raha tsitantane rezay; fe nampientere’ Iahoé ty arofo’ i Parò vaho tsy nampiengae’e an-tane’e o ana’ Israeleo.
Musa da Haruna suka aikata dukan waɗannan mu’ujizai a gaban Fir’auna, amma Ubangiji ya taurare zuciyar Fir’auna, bai kuwa bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa ba.

< Eksodosy 11 >