< Deotoronomia 18 >

1 Tsy hanañ’anjara ndra lova am’ Israele ao o mpisoroñe nte-Levio ndra i hene fifokoa’ i Leviy. Fe ho kamae’ iereo ze soroñañe am’ Iehovà, naho ze mete ho anjara’e.
Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
2 Tsy hanan-dova amo rolongo’eo iereo fa Iehovà ro lova’ iareo, amy nitsara’ey.
Ba za su sami gādo a cikin’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
3 Zao ty anjara’o mpisoroñeo boak’ am’ ondatio, hirik’ amo mañenga soroñeo ke bania ke añondry: hatolo’ iereo amy mpisoroñey ty sokataña’e, o valañorà’eo naho ty tsimarano’e.
To, ga rabon da jama’a za su ba firistoci daga hadayun da suka miƙa ta bijimi ne, ko ta tunkiya ce; sai su ba firistoci kafaɗar, kumatun, da kuma kayan cikin.
4 Ty lengom-boa’ o mahakama’oo naho ty divai’o naho ty mena’o vaho ty valoham-bolo’ o añondri’oo ty hatolo’o aze.
Za ku ba su nunan fari na hatsinku, da sabon ruwan inabinku, da manku, da kuma gashi na fari daga askin da kuka yi na tumakinku.
5 Amy t’ie jinobo’ Iehovà Andrianañahare’o amo fifokoa’o iabio hijohaña’e hitoroñe nainai’e amy tahina’ Iehovày, ie naho o tarira’eo.
Gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su da zuriyarsu daga cikin dukan kabilanku don su tsaya su yi hidima a cikin sunan Ubangiji har abada.
6 Aa naho miavotse an-drova’o ndra aia’aia e Israele ao amy nañialoa’ey, t’i nte-Levy, hionjomb’ amy toetse ho joboñe’ Iehovày mb’eo an-kaliforam-pisalalàn-tro’e;
Idan Balawe ya tashi daga wani garinku, wurin da yake da zama a Isra’ila, ya tafi a wurin da Ubangiji ya zaɓa, zai iya dawo a duk lokacin da ya ga dama.
7 le ie ro hitoroñe amy tahina’ Iehovà Andria­nañahare’ey hambañe amo longo’e nte-Levy mpijohañe añatrefa’ Iehovào.
Zai iya yin hidima a cikin sunan Ubangiji Allahnsa kamar dukan sauran’yan’uwansa Lawiyawa waɗanda suke hidima a can, a gaban Ubangiji.
8 Hanañ’ anjara mahakama mira am’ iereo re, ho tovo’ ze rinambe’e ami’ty nandetaha’e i lovan-droae’ey.
Zai sami rabo daidai da sauran, ko da yake ya karɓi kuɗin mallaka na iyali da ya sayar.
9 Ie mivotrak’ an-tane’ atolo’ Iehovà Andrianañahare’o azo, ko tsikombe’o o sata mampangorì’ o fifeheañeoo.
Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku kwaikwayi hanyoyin banƙyama na al’ummai da suke can.
10 Tsy ho oniñe ama’ areo ao ty mpampitoañ’ ana-dahy ndra anak’ ampela añ’afo ao, ndra ty mpisikily, ndra ty mpitoky vìlañe, ndra ty mpañori-binta ndra ty mpamoreke
Kada a sami wani a cikinku da ya miƙa ɗansa, ko’yarsa a wuta, ko a sami mai duba, ko mai maita, ko mai fassara gaibi, ko mai sihiri,
11 ndra ty jinilahy, ndra ty mpampizèke, ndra ty aman-kokolampa, ndra ty mpañontane lolo.
ko boka, ko mabiya, ko maye, ko mai sha’ani da matattu.
12 Amy te tiva am’ Iehovà ze manao izay; le i sata tiva rey ty anoiha’ Iehovà Andrianañahare’o iareo aolo’o mb’eo.
Duk wanda yake yin waɗannan abubuwa, shi abin ƙyama ne ga Ubangiji, saboda waɗannan abubuwa banƙyama ne kuwa Ubangiji Allahnku ya kori waɗancan al’ummai kafin ku.
13 Mivañona am’ Iehovà Andrianañahare’o.
Dole ku zama marasa zargi a gaban Ubangiji Allahnku.
14 Toe haoñe’ o rofoko ho tavane’o tane ty mpamoreke naho ty mpi­sikily, fa ihe, tsy hapo’ Iehovà Andrianañahare’o hanao izay.
Al’ummai da za ku kora sukan saurari waɗannan masu maita, ko masu duba. Amma ku, Ubangiji Allahnku bai yarda muku ku yi haka ba.
15 Hampitroare’ Iehovà Andriana­ñaha­re’o ho azo ty mpitoky añivo’o ao, boak’ aman-drolongo’o, manahak’ ahy; ie ty ho haoñe’o;
Ubangiji Allahnku zai tayar muku da wani annabi kamar ni daga cikin’yan’uwanku. Dole ku saurare shi.
16 ty amo hene nihalalie’o am’ Iehovà Andrianañahare’o e Korebe añe amy andro i fivoribeiio ami’ty hoe: Ee tsy ho tsanoñeko ka ty fiarañanaña’ Iehovà Andrianañahareko ndra hahatrea o afo jabajaba roke, tsy hivetrahako.
Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”
17 Le inao ty natoi’ Iehovà ahy: Noko i entañe nitaroñe’ iereoy.
Sai Ubangiji ya ce mini, “Abin da suka faɗa yana da kyau.
18 Aa le hatroako ho a’ iareo ty mpitoky hambañe ama’o boak’ amo longo’ iareoo; hajoko am-palie’e ao o fivolakoo le ho tsarae’e am’ iereo ze afantoko ama’e.
Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
19 Ie amy zao, hanañako kabò ze tsy mañaoñe o fivolako ho tsarae’e ami’ty añarakoo.
Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
20 Le ze mpitoky mieva misaontsy ami’ty añarako ie tsy nililiako hisaontsy; he hivolañe ami’ty añaran’ drahare ila’e, le havetrake i mpitoky zay.
Amma duk annabin da ya ɗauka cewa yana magana da sunana a kan wani abin da ban umarce shi ya faɗa ba, ko kuwa wani annabin da ya yi magana da sunan waɗansu alloli, dole a kashe shi.”
21 Hera hatao’o ty hoe an-troke ao: Aia ty haharendreha’ay ty entañe tsy nisaontsie’ Iehovà?
Mai yiwuwa ku ce wa kanku, “Yaya za mu san cewa wannan saƙo ba Ubangiji ne ya faɗa ba?”
22 Naho misaontsy amy tahina’ Iehovà ty mpitoky f’ie tsy pok’eo mbore tsy mifetsake, le tsy nitsarae’ Iehovà i entañe zay. Nanao ty nisatri’e avao i mpitokiy, ko ihembaña’o.
In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.

< Deotoronomia 18 >