< Daniela 2 >
1 Ie tan-taom-paharoe’ ty fifehea’ i Nebokadnetsare, le nañinofy t’i Nebokadnetsare, naho nembereñe ty arofo’e vaho nibioñe ty firota’e.
A shekara ta biyu ta mulkinsa, Nebukadnezzar ya yi mafarkai; hankalinsa ya tashi har ya kāsa barci.
2 Aa le linili’ i mpanjakay te songa koiheñe o ambiasao naho o mpañorik’ androo vaho o nte-Kasdio, hanoro o nofi’eo amy mpanjakay. Aa ie nimbeo nijohañe añatrefa’ i mpanjakay eo,
Sai sarki ya sa aka tattara masa masu sihiri da masu dabo da bokaye da masanan taurari domin su faɗi abin da ya yi mafarki a kai. Da suka shigo suka tsaya a gaban sarki,
3 le hoe i mpanjakay am’ iereo: Nañinofy iraho, vaho angareñe ty troko haharendreke i nofiy.
sai ya ce musu, “Na yi mafarkin da ya dame ni kuma ina so in san me yake nufi.”
4 Aa le nisaontsy amy mpanjakay o nte-Kasdio an-tsaontsi’ Arame ty hoe: Ry mpanjaka, lava-ohatse; taroño amo mpitoro’oo i nofiy vaho hirazaña’ay.
Sai masanan taurarin suka amsa wa sarki da Arameyanci “Ran sarki yă daɗe! Ka faɗa wa bayinka mafarkin, mu kuma sai mu fassara.”
5 Tinoi’ i mpanjakay amo nte-Kasdio ty hoe: Fa mijadoñe ty nisafiriako, naho tsy ampahafohineñ’ ahy i nofiy naho ty fandrazañaña’e, le ho tseratseraheñe nahareo vaho hanoeñe votren-deotse o akiba’ areoo.
Sai sarki ya amsa wa masanan taurarin ya ce, “Na mance da abin, idan ba ku tuno mini mafarkin, duk da fassararsa ba, to, za a daddatse ku gunduwa-gunduwa, a mai da gidajenku juji.
6 F’ie atoro’ areo i nofiy naho i fandrazaña’ey le handrambe tambe naho ravoravo naho asiñe ra’elahy amako; aa le atorò i nofiy naho i fandrazaña’ey.
Amma in har kuka faɗa mini mafarkina kuka kuma bayyana fassararsa, za ku sami lada mai girma. Saboda haka ku faɗa mini mafarkin da kuma fassararsa.”
7 Nanoiñe fañindroe’e iereo, ami’ty hoe: Ehe te hataro’ i mpanjakay amo mpitoro’eo i nofiy, vaho ho razañe’ay.
Sai suka sāke amsa masa suka ce, “Ran sarki yă daɗe, faɗa wa bayinka mafarkin, mu kuma za mu fassara shi.”
8 Nanoiñe ty hoe amy zao i mpanjakay: Apotako an-katò t’ie manao jomà-lava, fa oni’ areo te nihelañe amy tiahikoy.
Sai sarki ya amsa ya ce, “Na gane cewa kuna ƙoƙari ku ɓata lokaci ne kawai domin ku ga na manta da abin.
9 Aa naho tsy ampahafohineñe ahy i nofiy, le raik’ avao ty hizakàñe anahareo, amy te vata’e mañentseñe lañitse naho talily mengoke ho lañonà’ areo amako, hañovàñe i rahay; aa le taroño amako i nofiy handrendrehako hera ho razañe’ areo.
In ba ku faɗa mini mafarkin ba, akwai hukunci guda ɗaya kurum dominku. Kun haɗa baki domin ku faɗa mini munanan al’amura domin ku ruɗe ni har lokaci yă wuce. Sai ku faɗa mini mafarkin, ta haka kuwa zan sani za ku iya yi mini fassararsa.”
10 Le tinoi’ o nte-Kasdio amy mpanjakay, ty hoe, Leo raik’ am’ ondati’ ty tane toio tsy hahafiboak’ i raha’ i mpanjakaiy ama'e, fa mbe lia’e tsy nañontaneam-panjaka ami’ ty ambiasa ndra mpañandro ndra nte-Kasdy ndra roandria ndra mpifeleke ty manahake izay.
Sai masanan taurarin suka amsa wa sarki suka ce, “Babu wani mutum a duniyan nan da zai iya yin abin da sarki yake nema! Babu wani sarki mai daraja da girma wanda ya taɓa yin irin wannan tambaya ga masu sihiri ko masu dabo ko masanan taurari.
11 Toe raha tsitantane ty paia’ i mpanjakay, vaho tsy eo ty mahafanoro aze amy mpanjakay naho tsy o anjelio, ie tsy mitrao-pimoneñe ami’ty nofotse.
Abin da sarki yake nema yana da wuya matuƙa. Babu wani da zai iya bayyana wannan ga sarki sai dai alloli; kuma ba su zama tare da’yan adam.”
12 Niviñetse amy zao i mpanjakay le niforoforo vaho linili’e te ho fonga mongoreñe ze ondaty mahihitse e Bavele ao.
Wannan ya sa sarki ya fusata ƙwarai, ya ba da umarni a tafi da dukan masu hikima na Babilon a kashe su.
13 Naboele i tsey zay naho ho navetrake ondaty mahilalao, vaho pinai’ iareo ka t’i Daniele naho o mpiama’eo havetrake.
Sai aka ba da dokar da za a kashe masu hikima, sa’an nan aka aika mutane su je su nemo Daniyel da abokansa domin a kashe su.
14 Nañàvohavo an-kihitse amy Arioke mpifehem-pigarim-panjakay t’i Daniele, ie fa nionjoñe hanjamañe ondaty mahilala’ i Baveleo;
Sa’ad da Ariyok, shugaban ƙungiyar matsaran sarki, ya fita domin yă kashe masu hikima na Babilon, sai Daniyel ya yi masa magana cikin hikima da dabara.
15 nisaontsie’e ty hoe amy Arioke mpifele’ i mpanjakay: Akore hao te taentaeñe i lili’ tsinei’ i mpanjakay? Aa le nampahafohine’ i Arioke t’i Daniele.
Ya tambayi mai tsaro na sarki, “Me ya sa sarki ya fitar da wannan doka haka da fushi?” Sai Ariyok ya yi wa Daniyel bayanin batun.
16 Nimoak’ ao amy zao t’i Daniele, nihalaly amy mpanjakay hanolora’e andro handrazaña’e amy mpanjakay.
Da jin haka sai Daniyel ya tafi wurin sarki ya nemi ƙarin lokaci, domin yă bayyana wa sarki mafarkin da kuma fassararsa.
17 Nimb’añ’ akiba’e mb’eo amy zao t’i Daniele, nampahafohiñe i mpiama’e rey: i Kanania naho i Misaele vaho i Azarià,
Sa’an nan Daniyel ya komo gida ya kuma sanar wa abokansa Hananiya, Mishayel da Azariya, batun nan duka.
18 hihalalia’ iareo fiferenaiñañe amy Andrianañaharen-dikerañey ty amy raha mietakey, soa tsy ho fonga mongoreñe miharo am’ ondaty mahilala ila’e e Baveleo t’i Daniele naho i mpiama’e rey.
Ya roƙe su su roƙi jinƙan Allah na sama domin wannan mafarki, saboda kada a kashe shi da abokansa tare da sauran masu hikima na Babilon.
19 Naboak’ amy Daniele añ’ aroñaron-kaleñe i nietakey vaho nandriañe’e t’i Andrianañaharen-dikerañe.
A wannan dare sai aka bayyana wa Daniyel mafarkin cikin wahayi. Daniyel kuwa ya ɗaukaka Allah na sama.
20 Hoe t’i Daniele: Andriañeñe nainai’e donia ty tahinan’Añahare, fa Aze ty hihitse naho haozarañe;
Ya ce, “Yabo ya tabbata ga sunan Allah har abada abadin; hikima da iko nasa ne.
21 Ie ty minday fañovan’andro naho sà: manitake mpifehe naho mampijadoñe mpifeleke; toroa’e hihitse ty mahihitse naho hilala o mahilalao;
Yana sāke lokuta, yana tuɓe sarakuna yana kuma naɗa waɗansu. Yana ba da hikima ga masu hikima kuma ilimi ga masu basira.
22 aboa’e ty miheotse naho ty mietake; arofoana’e o añ’ieñeo, vaho imoneñan-kazavàñe.
Yakan bayyana zurfafa da ɓoyayyun abubuwa; ya san abin da yake cikin dare, haske kuwa yana zaune tare da shi.
23 Ihe ry Andrianañaharen-droaeko, ty isolohoako naho anolorako engeñe amy te tinolo’o hihitse naho haozarañe, le nitoroa’o henaneo i nihalalia’ay, ami’ty naboa’o ama’ay ty enta’ i mpanjakay.
Na gode maka ina yabonka, Allah na kakannina. Kai ka san hikima da iko, ka sanar da ni abin da muka tambaye ka, ka kuma sanar da mu mafarkin sarki.”
24 Ie amy zao, nimb’amy Arioke, i nafanto’ i mpanjakay hamono o mahihitse e Baveleoy mb’eo t’i Daniele nanao ty hoe: Ko zamaneñe o mahihi’ i Baveleo; aseseo amy mpanjakay iraho, hanoroako aze i fandrazañañey.
Sai Daniyel ya tafi wurin Ariyok, wanda sarki ya sa yă kashe masu hikiman Babilon, ya kuma ce masa, “Kada ka kashe masu hikiman Babilon ka kai ni wurin sarki, ni kuma zan fassara masa mafarkinsa.”
25 Aa le nendese’ i Arioke mb’añatrefa’ i mpanjakay mb’eo amy zao t’i Daniele le nanoa’e ty hoe: fa nahatrea ondaty amo mpirohi’ Iehodào iraho ze hampahafohiñe i mpanjakay i fandrazañañey.
Sai Ariyok ya kai Daniyel wurin sarki nan take ya ce masa, “Na gano wani mutum daga cikin kamammun kabilar Yahuda wanda zai faɗa wa sarki abin da mafarkin yake nufi.”
26 Tinoi’ i mpanjakay ty hoe amy Daniele natao Beltesatsarey: Ihe hao ty hahafandrendrek’ ahy i nofy nitreakoy naho i fandrazaña’ey?
Sarki ya tambayi Daniyel (wanda ake kira Belteshazar), za ka iya faɗa mini mafarkin da na yi ka kuma fassara shi?
27 Nanoiñe ty hoe aolo’ i mpanjakay t’i Daniel, Ty ipaia’ i mpanjakaiy, le tsy mahafiboak’ aze amy mpanjakay ty mahihitse ndra mpañandro ndra ambiasa ndra mpitoky;
Daniyel ya amsa, “Babu wani mai hikima, ko mai sihiri, ko mai dabo ko mai duban da zai iya warware wa sarki wannan matsala da ta dame shi,
28 fe andikerañe ao t’i Andrianañahare mpampiborake raha tsitantane; ie ty nampiboak’ amy Nebokadnetsare mpanjaka o raha hifetsak’ amo andro honka’eoo. Zao ty nofi’o, naho o aroñaron’ añambone’oo t’ie tam-pandreañe ao:
amma akwai Allahn da yake a sama wanda yake bayyana asirai, ya nuna wa sarki Nebukadnezzar abin da zai faru a kwanaki masu zuwa. Mafarkinka da wahayin da ya wuce cikin tunaninka a sa’ad da kake kwance a gadonka su ne,
29 Ihe ry mpanjaka, an-tihi’o eo te nonjoneñe o ereñere’oo haharendreke ze hifetsak’ amy añey, vaho nampibentatse o hifetsakeo i Mpampiborake o tsikentañeo.
“A sa’ad da kake kwance, ya sarki, tunaninka ya ga al’amuran da suke zuwa, kuma shi mai bayyana al’amuran ya bayyana maka asiran abubuwan da za su faru.
30 Aa naho amako, tsy ho nahaborake i mietakey amy ze hihitse mete ho amako mandikoatse ze amo veloñe iabio, fe hatoroko amy mpanjakay i fandrazañañey hahafohina’o o ereñeren’ arofo’oo.
Amma ba a bayyana mini wannan asiri saboda ina da wata hikima fiye da sauran mutane ba, sai dai domin a sanar wa sarki da fassarar, ka kuma san tunanin da ya shiga zuciyarka.
31 Nahatrea saren-draha jabajaba irehe, ry mpanjaka. Toe ra’elahy ty habei’ i sarey vaho losotse ty fireandrea’e, ie nijohañe añ’atrefa’o eo, mbore nampañeveñe i sandri’ey.
“Ya sarki, ka ga wata babbar siffa, mai girma, siffa ce mai haske, abar bantsoro tana tsaye a gabanka.
32 Volamena ki’e ty loha’ i sarey, volafoty ty tratra’e naho o sira’eo; torisìke ty tro’e naho o tòha’eo;
An yi kan wannan siffa da zinariya zalla, ƙirjinta da kuma hannuwanta an yi su da azurfa, cikinta da kuma cinyarta da tagulla ne.
33 viñe o kitso’eo vaho nizara o tombo’eo, ty ila’e viñe naho tane lietse ty ila’e.
An yi ƙafafun da ƙarfe, tafin ƙafafunta kuma an yi rabi da ƙarfe rabi kuma da yumɓu.
34 Nisambae’o le nihatsafeñe tsy am-pitàñe ty vato namofoke o tomboke viñe naho lietseo, nampidemoke iareo.
A lokacin da kake dubawa, sai aka yanko wani dutse, amma ba da hannun mutum ba. Ya fāɗa a kan ƙafafun siffar na ƙarfen da aka haɗa da yumɓu aka kuma ragargaje su.
35 Le nivolentsa amy zao i viñey, i lietsey, i torisìkey, i volafotiy, vaho i volamenay; manahake o kafo’e an-tane-panongañ’ asarao; nasio’ i tiokey mb’eo, le ndra loli’e tsy nitendreke ka. Le nitombo ho vohitse mitiotiotse nahalifotse ty voatse toy i vato nidoiñe amy rahaiy.
Sai ƙarfen da yambun da tagulla da azurfan da kuma zinariyan suka ragargaje a lokaci ɗaya ya zama kamar ƙaiƙayi a masussuka a lokacin kaka. Sai iska ta kwashe su ta tafi, har ba a iya ganin ko alamarsu. Amma dutsen da ya fāɗo a siffar ya girke ya zama tsauni ya kuma cika dukan duniya.
36 Izay i nofiy, le ho taroñe’ay ama’o i fandrazaña’ey.
“Wannan shi ne mafarkin, yanzu kuma za mu fassara ta wa sarki.
37 Mpanjakam-panjaka irehe ry mpanjaka, amy te natolon’ Añaharen-dikerañe azo, ty fifeheañe, ty haozarañe, ty hafatrarañe, vaho ty engeñe.
Ya, sarki, kai ne sarkin sarakuna. Allah na sama ya ba ka iko da girma da suna;
38 Le natolo’e am-pità’o ze hene fimoneña’ o ana’ondatio, o biby an-kivokeo, naho o voron-dikerañeo; vaho hene nampifehe’e azo. Ihe i añambone volamenay.
a cikin hannunka ya sanya ɗan adam, da namun jeji da tsuntsayen sama. A duk inda suke zaune, ya maishe ka ka yi mulki a bisansu kai ne kan zinariyan nan na siffar.
39 Manonjohy azo, le hitroatse ka ty fifeheañe ambane’ ty azo, vaho hañorike izay ty fifeheañe fahatelo, hifeleke i hene taney i fifeheañe torisìkey.
“A bayanka, za a yi wani mulki, wanda bai kai naka ba. A gaba kuma, za a yi mulki na uku wanda yake na tagulla, zai yi mulkin dukan duniya.
40 Haozarañe manahak’ o viñeo ty fifeheañe fah’efatse; naho hambañe ami’ty viñe mampidemoke naho mamofoke i he’e rezay, ty hampidemoha’e naho ty hamofoha’e.
A ƙarshe, za a yi mulki na huɗu, mai ƙarfi kamar ƙarfe, Da yake baƙin ƙarfe yakan kakkarya, ya ragargaje abubuwa, haka nan wannan mulki zai ragargaje sauran mulkoki
41 Le i nahaoniña’o o tomboke naho rambo’eoy, ty ila’e ni-liem-panao valàñe tane, ty ila’e viñe, le hizarazara i fifeheañey, fe ho ama’e ty haozara’ i viñey, ie nioni’o te nifangaro amy liem-panao valàñe-taney ty viñe.
Ka kuma ga an yi ƙafafun da yatsotsin da baƙin ƙarfe gauraye da yumɓu, wato, mulkin zai rabu, amma zai kasance da ƙarfi kamar na baƙin ƙarfe da yake gauraye da yumɓu.
42 Le manahake te nizara ho viñe ty ila’ o rambo-tombo’eo naho lietse ty ila’e, le haozatse ty ampaha’ i fifeheañey vaho harantsañe ty ila’e.
Kamar yadda yatsotsin rabi na ƙarfe rabi kuma na yumɓu ne, haka wannan mulki zai zama rabi mai ƙarfi rabi kuma marar ƙarfi.
43 Aa i nioni’oy, i viñe nitraoke lietsey: Hifangaro añamo tiri’ ondatio iereo, fe tsy hifampipiteke, manahake ty tsy iharoa’ ty viñe naho ty lietse.
Kamar dai yadda ka ga ƙarfen ya gauraye da yumɓu, haka mutanen za su zama a gauraye amma ba za su haɗu da juna ba, kamar yadda baƙin ƙarfe da yumɓu ba su haɗuwa.
44 Ie añ’andro i mpanjaka rey, le hampitroatse fifeheañe tsy ho mengoke nainai’e t’i Andrianañaharen-dikerañe, le tsy ho limbezam-pifokoa’ ondaty i fifeheañe zay, fe fonga ho demohe’e naho habotse’e o fifeheañeo, vaho ie ty hijadoñe nainai’e.
“A lokacin mulkin waɗannan sarakunan, Allah na sama zai kafa mulki da ba zai taɓa rushewa ba, ba kuma za a ba ma waɗansu mutane ba. Zai ragargaje waɗannan mulkokin da kuma kawo su ga ƙarshe, amma shi wannan mulki zai dawwama har abada.
45 Le ami’ty nahaoniña’o te hinatsake tsy am-pitàñe amy vohitsey ty vato nandemoke i viñey naho i torisìkey naho i lietsey naho i volafotiy vaho i volamenay; ie ty nampiboahan’ Añahare ra’èlahiy amy mpanjakay ty hifetsak’ amy ze añe. Toe to i nofiy, naho vantañe i fandrazaña’ey.
Wannan shi ne ma’anar wannan wahayin da ka gani na dutsen da aka yanko daga jikin tsaunin, amma ba da hannun ɗan adam ba, dutsen da ya ragargaza ƙarfen, da tagullar, da yumɓun da azurfar da kuma zinariyar. “Allah mai girma ya nuna wa sarki abin da zai faru nan gaba. Mafarkin gaskiya ne, fassararsa kuma abin dogara ne.”
46 Aa le nihotrake naho nibabok’ an-dahara’e naho nire-batañe añ’atrefa’ i Daniele eo t’i Nebokadnetsare mpanjaka vaho linili’e t’ie hisoroñañe naho hañembohañe.
Sai sarki Nebukadnezzar ya fāɗi da fuskarsa har ƙasa a gaban Daniyel domin ya girmama shi ya kuma umarta a miƙa hadaya da kuma hadayar ƙonawa ta turare ga Daniyel.
47 Nanao ty hoe amy Daniele i mpanjakay; Toe Andrianañaharen’ drahare t’i Andrianañahare vaho Talèm-panjaka naho Mpampiborake raha mietake t’i Andrianañahare’o, kanao nabenta’e ama’o i raha mietakey.
Sarki ya kuma ce wa Daniyel, “Tabbatacce Allahnka shi ne Allahn alloli da kuma Sarkin sarakuna da mai bayyana asirai, gama ka iya bayyana wannan asiri.”
48 Aa le nonjone’ i mpanjakay t’i Daniele naho nitolora’e ravoravo fanjaka maro vaho nanoe’e mpifehe’ i hene faritane’ i Baveley naho mpifeleke o fonga mpifehe’ o mahihi’ i Baveleoo.
Sai sarki ya ɗora Daniyel a babban matsayi ya kuma sanya shi mai mulki a kan dukan yankin ƙasar Babilon; ya kuma ɗora shi yă zama mai kula da duk masu hikima.
49 Nihalaly amy mpanjakay t’i Daniele, vaho najado’e ho mpamandroñe o raham-paritane’ i Baveleo t’i Sadrake naho i Mesake vaho i Abednegò; le tan-dalambei’ i mpanjakay t’i Daniele.
Bugu da ƙari, bisa ga bukatar Daniyel sai sarki yă naɗa Shadrak da Meshak da Abednego su zama masu kula da harkokin lardin Babilon, amma Daniyel kuma ya tsaya a fadar sarki.