< Asan'ny Apostoly 28 >
1 Ie nihaha amy varatay, le naharendreke te atao Melita i tokonosey.
Bayan da muka kai bakin tekun lafiya, sai muka tarar cewa sunan tsibirin Malta ne.
2 Nisoa ty fitretreza’ o tompo-taneo: ie namiañe afo naho nanao an-traño anay, amy te niavy ty orañe vaho nangoratsake.
Mutanen tsibirin kuwa suka nuna mana babban alheri. Suka hura wuta suka marabce mu duka saboda ana ruwan sama da kuma sanyi.
3 Nanontoñe fehen-katae t’i Paoly naho napo’e añ’afo ao, fe nakare’ i hafanañey ty mereñe nipitek’ am-pità’e eo.
Bulus ya tattara tarin itace, yayinda kuma yake sa itacen a wuta, sai maciji ya ɓullo saboda zafi, ya dāfe a hannunsa.
4 Ie niisa’ o tompo-taneo i mereñe niradorado am-pità’ey, le hoe ty vesoveso’ iareo: Tsy mete tsy mpamono, ondatio, le ndra t’ie nivotsotse amy riakey tsy nenga’ ty toly ho veloñe.
Da mutanen tsibirin suka ga macijin yana lilo a hannunsa, sai suka ce wa juna “Lalle, wannan mutum mai kisankai ne; gama ko da yake ya tsira daga teku, Adalci bai bar shi ya rayu ba.”
5 Fe nahifi’e añ’afo ao i mereñey, le tsy niore.
Amma Bulus ya karkaɗe macijin a cikin wuta, bai kuwa ji wani ciwo ba.
6 Nitokoe’ iereo ke hiboenatse hera hikorovoke hikenkañe aniany, f’ie nandiñe ela naho tsy nahaoniñan-joy, le nibalintoa ty fivetsevetse’ iareo vaho ndrañahare ka ty nanoeñ’ aze.
Mutanen kuma suka yi zato zai kumbura ko kuma nan da nan zai fāɗi matacce, amma da aka daɗe ba su ga wani abu ya faru da shi ba, sai suka sāke ra’ayi suka ce shi wani allah ne.
7 Marine eo ty tane’ i mpiaolo i tokonoseiy, Poplio ty tahina’e. Nandrambe anay antalatala-saba re naho nanoe’e añ’ anjomba’e telo andro.
Akwai wani filin nan kusa wanda yake na Fubiliyus, babban shugaban tsibirin. Shi ne ya karɓe mu a gidansa da alheri ya kuma ciyar da mu har kwana uku.
8 Ie amy zao, natindry ty hamae-sandriñe naho niazo’ ty tsora-dio ty rae’ i Poplio. Nimoak’ ama’e ao t’i Paoly, le nihalaly naho nampitongoa’e fitàñe, nampijangañ’ aze.
Mahaifinsa kuwa yana kwanciya a gado yana fama da zazzaɓi da atuni. Bulus ya shiga ciki don yă gan shi, bayan ya yi masa addu’a, sai ya ɗibiya masa hannuwa ya warkar da shi.
9 Heneke izay, le songa nipoteake eo ze narare ila’e amy tokonosey vaho nijanganeñe.
Sa’ad da wannan ya faru, sauran marasa lafiya a tsibirin suka zo aka kuma warkar da su.
10 Nanoly fiasiañe ama’ay iereo, le ie ho nionjoñe, natoro’ iereo ze he’e pinai’ay.
Suka girmama mu ta kowane hali da muka shirya za mu tashi, sai suka ba mu abubuwan da muke bukata.
11 Ie nahamodo telo volañe, le nionjoñe ami’ty lakañe niasotry amy tokonosey. Nte-Aleksandria i lakañey le i Mpihambañe rey ro viloñe andoha’e eo.
Bayan wata uku sai muka tashi a wani jirgin ruwan da ya ci damina a tsibirin. Jirgin ruwa kuwa na Alekzandariya ne yana da siffar tagwayen allolin Kasto da Follus.
12 Ie nitoly e Sirakosa, le nitofa telo andro.
Muka isa Sirakus a can muka yi kwana uku.
13 Boak’ ao, nañariary naho nivotrake e Regioma, aa ie nahamodo andro raike, le namaoke ty tiok’ atimo, vaho nipotìtse e Potioly añe amy loak’ àndroy;
Daga can muka tashi muka isa Regiyum. Kashegari iskar kudu ta taso, kashegari kuma muka kai Futeyoli.
14 Nanjo roahalahy eo zahay, naho nampihovae’ iereo hañialo ao fito andro; izay vaho nionjoñe mb’e Roma mb’eo.
A can muka tarar da waɗansu’yan’uwa waɗanda suka gayyaci mu mu yi mako ɗaya da su. Da haka dai muka kai Roma.
15 Aa ie nahajanjiñe ty ama’ay o roahalahy añeo, le nihitrike naho nifanalaka ama’ay an-Tsenan’ Apio, amy Hotely Teloy; aa ie tendreke i roahalahy rey t’i Paoly le nañandriañe an’ Andrianañahare vaho nirearea an-troke.
’Yan’uwan da suke can sun sami labari cewa muna zuwa, sai suka tashi tun daga Kasuwar Affiyus da Masauƙi Uku don su tarye mu. Da ganin mutanen nan sai Bulus ya gode wa Allah ya kuma sami ƙarfafawa.
16 Ie nandoake e Roma ao, le nengañe hiambesatse ie raike t’i Paoly mindre amy lahin-defoñe mpiambeñe azey.
Da muka isa Roma, sai aka yarda wa Bulus yă zauna shi kaɗai, tare da sojan da zai yi gadinsa.
17 Ie nimodo ty telo andro le kinai’ i Paoly o mpiaolo’ o Jiosio, aa naho nifanontoñe, le nanoa’e ty hoe: Ry roahalahy, ndra te tsy nandilatse am’ondatio ndra amo satan-droaen-tikañeo iraho, le nasese an-drohy boak’ Ierosaleme ao mb’am-pità’ o nte-Romao.
Bayan kwana uku sai ya kira taron shugabannin Yahudawa. Da suka taru, Bulus ya ce musu, “’Yan’uwana, ko da yake ban yi wa mutanenmu wani laifi ba ko kuma wani abu game da al’adun kakanninmu, aka kama ni a Urushalima aka kuma ba da ni ga Romawa.
18 Nalohi’ iareo, le ho hinaha amy te tsy aman-taly hamonoañe ahy.
Suka tuhume ni suka kuma so su sake ni, domin ba a same ni da wani laifin da ya cancanci kisa ba.
19 Fe nanjehatse o Tehodao, le nazitse iraho hipay to amy Kaisara—tsy t’ie hanese sisý amy tanekoy.
Amma da Yahudawa suka ƙi, sai ya zama mini dole in ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba don ina da wani zargin da zan kawo game da mutanena ba.
20 Izay ty nikanjiako anahareo hifankaoniñe naho hifanaontsy. Fa ty fitamàko Israele ty nandrohizañe ahy amo silisilio.
Saboda wannan ne na nemi in gan ku in kuma yi magana da ku. Saboda begen Isra’ila ne, nake a daure da wannan sarƙa.”
21 Hoe iareo tama’e: Mbe tsy nandrambe taratasy boake Iehodà ty ama’o zahay, vaho tsy amo roahalahy boak’ añeo ty nitalily ndra nisaontsy raha tsy mete ty ama’o,
Suka amsa cewa, “Ba mu sami wani wasiƙa daga Yahudiya game da kai ba, kuma ba kowa daga cikin’yan’uwan da suka zo daga can ya kawo wani labari ko ya faɗi wani mummuna abu game da kai.
22 f’ie te hijanjiñe azo, o fivetsevetse’oo, fa i firimboñañe zay, fohi’ay te mavoeñe tok’aia tok’aia.
Amma muna so mu ji ra’ayinka, gama mun san cewa mutane ko’ina suna muguwar magana a kan wannan ɗarikar.”
23 Ie nifamantañe andro, le maro ty niheo mb’añ’akiba’e mb’eo, le nampalangese’e am’iereo an-taroñe i Fifehean’ Añaharey, le nimanea’e osike ty amy Iesoà boak’ amy Hà’ i Mosè naho hirik’ amo Mpitokio handro pak’ amy hàleñey.
Suka shirya su sadu da Bulus wata rana, suka ma zo da yawa fiye da dā a wurin da Bulus yake zama. Daga safe har zuwa yamma ya yi ta yin musu bayani, ya kuma shaida musu mulkin Allah yana ƙoƙarin rinjayarsu game da Yesu daga Dokar Musa da kuma daga Annabawa.
24 Niantoke i enta’ey ty ila’e; tsy nipaoke ka ty ila’e.
Waɗansu suka rinjayu da abin da ya faɗa, amma waɗansu suka ba su gaskata ba.
25 Ie nifanao lie-drokoñe, naho ho niavotse, le nagado’ i Paoly ami’ty saontsy zao: To ty nisaontsie’ i Arofo Masiñey añam’ Isaia mpitoky aman-droae’ areo, ty hoe:
Suka kāsa yarda da juna suka fara watsewa bayan Bulus ya yi wannan magana guda cewa, “Ruhu Mai Tsarki ya faɗa wa kakannin-kakanninku gaskiya sa’ad da ya ce ta bakin annabi Ishaya cewa,
26 Akia am’ondaty retiañe naho taroño ty hoe: Hijanjiñe nainai’e nahareo fe tsy hahafohiñe, vaho hitolom-pañisake f’ie tsy hahaoniñe.
“‘Je ka wurin mutanen nan ka ce, “Za ku yi ta ji amma ba za ku fahimta ba; za ku yi ta dubawa, amma ba za ku gani ba.”
27 Fa gàñe ty arofo’ ondaty retiañe; le mivalagìñe o ravembia’eo, mbore nakipe’e o fihaino’eo. Tsy mone hahaoniñe am-pihaino, naho hahajanjiñe an-dravembia, naho hahafohiñe añ’arofo, naho hibalintoa, vaho ho jangañeko iereo.
Gama zuciyar mutanen nan ta yi tauri; da ƙyar suke ji da kunnuwansu, sun kuma rufe idanunsu. In ba haka ba za su iya gani da idanunsu, su ji da kunnuwansu, su fahimta a zukatansu, su kuma juyo, in kuwa warkar da su.’
28 Mahafohina arè, te nafantoke ho amo kilakila’ ndatio o fandrombahan’ Añahareo, ie ro hijanjiñe!
“Saboda haka na so ku san cewa an aika da ceton Allah ga Al’ummai, za su kuwa saurara!”
30 Nimoneñe roe taoñe garagadìñe añ’anjomba nafondro’e ao re vaho nampihovà’e iaby ze niheo mb’ama’e,
Shekaru biyu cif Bulus ya zauna a can a gidansa na haya yana marabtar duk wanda ya je wurinsa.
31 nitaroñe i Fifehean’ Añaharey naho nañoke i Talè Iesoà Norizañey am-pidadàñe vaho tsy nisebañeñe.
Ya yi wa’azin mulkin Allah yana kuma koyarwa game da Ubangiji Yesu Kiristi, gabagadi ba tare da wani abu ya hana shi ba.