< Asan'ny Apostoly 2 >
1 Ie tondroke i andro Halimampoloy, songa nitraok’ an-toetse raik’ ao,
Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
2 le nivovoa’ ty feo boak’ an-dikerañe ao manahake ty fikofaon-tio-bey nañatseke ty anjomba niambesara’ iereo.
Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
3 Le nisodehañe añ’atrefa’ iereo ty raha hoe lel-afo nitsiriaria, vaho sindre nivotraha’e.
Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
4 Songa nilifore’ i Arofo Masiñey vaho namototse nisaontsy an-tsaontsy an-kafaankafa, amy nampisaontsie’ i Arofoy.
Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
5 Ie henane zay, nañialo e Ierosaleme ao ty Jiosy, ondaty vañoñe boak’amy ze pato-razañe ambanen-dikerañeo.
To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
6 Ie nahajanjiñe i feo zay le nifanontoñe ho valobohoke, nidaba amy te songa nahajanjiñe ty saontsi’e.
Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
7 Sindre nilatsa naho nivereñe vaho nifanao ty hoe: Inao! tsy nte-Galilia v’ondaty iaby milañoñeo?
Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
8 Aa vaho akore tika ro songa mahajanjiñe ty saontsy nibeizeñe aze?
To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
9 Nte Partia naho nte Media naho nte Elama, naho o mpimoneñe e Mesopotamia naho e Iehodà naho e Kapadokia naho e Ponto vaho Asiao;
Fartiyawa, Medes da Elamawa; mazaunan Mesofotamiya, Yahudiya da Kaffadokiya, Fontus da Asiya,
10 o Frigia naho Pamfilia, Egipte naho am-paripari’ i Libià mañohoke i Kirenà naho ambahiny hirike Romao: Jiosy naho o niova ho Jiosio
Firjiya da Famfiliya, Masar da sassa Libiya kusa da Sairin; baƙi daga Roma
11 le nte Kreta vaho Arabo, sindre mijanjiñe ami’ty saontsi’e te nitaliliañe o fitoloñan’ Añahare ra’elahio.
(Yahudawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci); Kiretawa da Larabawa, mun ji su suna shelar abubuwan banmamaki na Allah da yarenmu!”
12 Ie fonga nilatsà naho vata’e niembetse le nifanao ty hoe: Inom-bao ty taly izao?
A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
13 Hoe ka ty nikobiha’ ty ila’e: Etsa-divai-vao ondatio.
Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
14 Niharo nijohañe amy folo raik’ amby rey t’i Petera, ie nipoña-peo nanao ty hoe: Ry nte-Iehodao! ry mpimoneñ’ e Ierosaleme iabio, mahafohìna vaho tomiro o entakoo:
Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
15 Tsy jike ondaty retoañe amy fitsakorea’ areo azey, ie vaho amy ora fahatelo’ i àndroiy.
Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
16 Fa hoe ty nampisaontsieñe i Joela mpitoky:
A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
17 Ho tondrok’ amo andro hengaha’eo, hoe t’i Andrianañahare, te ho kofòhako boak’ an-troko ao ze atao nofotse, le hitoky o anadahi’ areoo naho o anak’ampela’ areoo, naho hioniñe aroñaroñe o ajalahi’ areoo, vaho hañinofy nofy o adroanavi’ areoo.
“Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
18 Hadoako amo mpitoroko lahilahy naho ampelao ty Troko amy andro rezay, le hitoky iereo.
Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
19 Ho toroako halatsàñe andindìñe eñe naho viloñe an-tane ambane atoy: Lio naho afo vaho evon-katoeñe.
Zan nuna abubuwan banmamaki a sararin sama da alamu a nan ƙasa, jini da wuta da kuma hauhawan hayaƙi.
20 Hafotetse ho fimoromoroñañe i àndroy naho ho lio i volañey aolo’ ty itondroha’ i andro ra’elahy bei-volonahe’ i Talèy.
Za a mai da rana duhu, wata kuma ya zama jini, kafin zuwa rana mai girma da kuma ta ɗaukaka ta Ubangiji.
21 Ie amy zay hene ho rombaheñe ze mikanjy ty tahina’ Iehovà.
Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
22 Ry nte Israeleo, janjiño o tsara zao: Iesoà nte Nazareta, indaty niventèn’ Añahare ama’ areo amo raha tsi-tantane naho halatsàñe vaho viloñe nanoen’ Añahare añama’e añivo’ areooy, ze toe fohi’ areo;
“Mutanen Isra’ila, ku saurari wannan. Yesu Banazare shi ne mutumin da Allah ya tabbatar muku ta wurin mu’ujizai, ayyukan banmamaki, da kuma alamu, waɗanda Allah ya yi a cikinku ta wurinsa, kamar yadda ku kanku kuka sani.
23 ie nasese amy fisafirin’ Añahare mahatafetetsey naho amy faharofoanan’ Añahare miaoloy le rinambe’ areo naho pinèke an-tañan-tsi-aman-Kake vaho vinono;
An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
24 f’ie natroan’ Añahare naho fa navotso’e amo halovilovia’ i Havilasiio, amy t’ie tsy nilefe’e tambozoreñe.
Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
25 Le hoe t’i Davide ty ama’e: Nitreako te añatrefako nainai’e t’Iehovà, an-tañan-kavanako eo le tsy hasiotse iraho.
Dawuda ya yi faɗi game da shi cewa, “‘Kullum ina ganin Ubangiji a gabana. Gama yana a hannuna na dama, ba zan jijjigu ba.
26 Aa le nirebeke ty troko naho nifale ty lelako; vaho hitofa am-pitamàñe o nofokoo,
Saboda haka, zuciyata na farin ciki, harshena kuma na murna, jikina kuma zai kasance da bege,
27 amy te tsy hado’o an-tsikeokeok’ ao ty fiaiko, vaho tsy hapo’o ho momoke i Masi’oy. (Hadēs )
gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs )
28 Fa nampandrendrehe’o ahy o lalan-kaveloñeo; ho lifore’o haehake raho am-piatrefa’o eo.
Ka sanar da ni hanyoyin rai, za ka cika ni da farin ciki a gabanka.’
29 Ry longo, hitaroñe i Davide raentika iraho, t’ie nivilasy vaho nalenteke, naho amantika atoy pake henàne i kibori’ey.
“’Yan’uwa, zan iya tabbatar muku gabagadi cewa kakanmu Dawuda ya mutu aka kuma binne shi, kabarinsa kuwa yana a nan har yă zuwa yau.
30 F’ie nimpitòky, nahafohiñe te nifanta an-titike añama’e t’i Andrianañahare, hampitroatse boak’ amo tarira’eo ty hiambesatse amy fiambesa’ey.
Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
31 Aa kanao nioni’e taolo, le nitoky i fivañonan-ko velo’ i Norizañeiy, te tsy hadòke an-tsikeokeok’ ao ty arofo’e vaho tsy hihomake i fañova’ey. (Hadēs )
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs )
32 Toe natroan’ Añahare Iesoà izay, valolombeloñe zahay iaby.
Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
33 Aa ie nampionjonem-pitàn-kavanan’ Añahare, naho nandrambe aman-dRae i nampitamañey, i Arofo Masiñey, vaho naili’e o isa’ areo naho janji’ areoo.
An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
34 Toe tsy i Davide ty nonjoneñe mb’ andindìñe añe, fa hoe ty natao’e: Hoe t’Iehovà amy Talèkoy: Miambesara an-tañan-kavanako etoa.
Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
35 Ampara’ te anoeko fitongoam- pandia’o o rafelahi’oo.
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
36 Aa le mahafohìna an-katò ry anjomba’ Israele iabio te nanoen’ Añahare Talè naho Noriza’e t’Iesoà pinè’ areo.
“Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
37 Ie nahajanjiñe, le nitsipoheñe añ’arofo vaho nanao ty hoe amy Petera naho amo Firàheñe ila’eo: O ry longo, Ino ty hanoe’ay?
Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
38 Le hoe t’i Petera am’iereo: Misolohoa, le songa milipora amy tahina’ Iesoà Norizañey hañahàn-kakeo vaho andrambesam-palalàñe, i Arofo Masiñey.
Bitrus ya amsa, “Ku tuba a kuma yi muku baftisma, kowannenku a cikin sunan Yesu Kiristi domin gafarar zunubanku. Za ku kuwa karɓi kyautar Ruhu Mai Tsarki.
39 Ho anahareo i nampitamàñey naho ho a o ana’ areoo vaho ho a o an-tsietoitane añe iabio, ndra iaia kanjie’ Iehovà Andrianañaharen-tika ho ama’e.
Alkawarin dominku ne da’ya’yanku da kuma dukan waɗanda suke da nesa, domin dukan waɗanda Ubangiji Allahnmu zai kira.”
40 Aa le tinovo’e tsara maro, nimane taroñe naho osike, ami’ty hoe: Mirombaha ami’ty tariratse mengoke toy.
Da waɗansu kalmomi masu yawa ya gargaɗe su; ya kuma roƙe su cewa, “Ku ceci kanku daga wannan lalataccen zamani.”
41 Aa le nalipotse an-kafaleañe o Nandrambe i tsara’eio, vaho nitovoñe ondaty telo arivo amy andro zay.
Waɗanda suka yarda da saƙonsa kuwa aka yi musu baftisma, a ranar kuwa yawansu ya ƙaru da mutum kusan dubu uku.
42 Ie nifahatse ami’ty fañoha’ o Firàheñeo naho am-pilongoañe naho am-pitraofam-pikama vaho am-pitalahoañe.
Suka ba da kansu ga koyarwar manzanni da kuma ga zumunci, ga gutsuttsura burodin da kuma ga addu’a.
43 Fonga nivotraham-pañeveñañe, naho maro ty halatsàñe naho viloñe nanoe’ o Firàheñeo.
Kowa ya cika da tsoro, manzannin kuwa suka aikata abubuwan banmamaki da alamu masu yawa.
44 Le niharo ao iaby o mpiatoo vaho nifampitraoke amy ze he’e,
Dukan masu bi suna tare, suna kuma mallakar kome tare.
45 nandetake fanañañe naho vara vaho nifanjara tsahatse ty hampahaeneñe ze nipaia’ ondaty iabio.
Suka dinga sayar da ƙaddarorinsu da kayayyakinsu, suka ba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
46 Ie nitoloñe an-troke raik’ añ’ anjomban’ Añahare ao boak’ andro naho nitsatsà-traño namola-mofo vaho nitrao-pikama an-kaehake naho an-tso-po,
Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
47 nandrenge an’ Andrianañahare naho nisohe’ ze hene ondaty; vaho nitovoña’ i Talè boak’ andro o nirombaheñeo.
suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.