< 2 Samoela 23 >
1 Zao ty figadoñam-petse’ i Davide, Hoe t’i Davide ana’ Iesý; inao ty saontsi’ indaty naonjoñe añ’aboy, i norizan’Andrianañahare’ Iakobey, i mpibeko mami’ Israeley.
Waɗannan su ne kalmomin Dawuda na ƙarshe. “Abubuwan da Dawuda ɗan Yesse ya yi magana a kai, abubuwan da mutumin da Mafi Ɗaukaka ya girmama. Mutumin da Allah na Yaƙub ya zaɓa yă zama sarki, wanda kuma yake mawaƙi waƙoƙin Isra’ila.
2 Nitsara añamako ty Arofo’ Iehovà, tan-delako i lañona’ey.
“Ruhun Ubangiji ya yi magana ta wurina; maganarsa tana a harshena.
3 Nitaroñe t’i Andrianañahare’ Israele; nitsara amako t’i Maoza’ Israeley; Tsi-mete tsy mahity ty hifelek’ ondatio hifehe am-pañeveñañe aman’ Añahare,
Allah na Isra’ila ya yi magana, Dutsen Isra’ila ya ce mini, ‘Sa’ad da wani ya yi mulkin mutane da adalci, sa’ad da ya yi mulki da tsoron Allah,
4 le manahake ty hazavàñe maraindray te manjirik’andro, handro tsy aman-drahoñe, ahetse maindoñ’indoñe boak’ an-tane ty amy tariñandrokey naho i orañey.
yana kama da hasken safiya a safiya marar girgije, kamar haske bayan ruwan sama da yakan sa ciyawa ta tsiro daga ƙasa.’
5 Tsy izay hao ty anjombako aman’ Añahare, t’ie nanao fañina amako tsy ho modo? Hene milahatse naho mijadoñe ty fandrombahañe ahy naho ze fitamàko iaby? Tsy hampitiria’e tsampa’e hao?
“Ashe, gidana bai daidaita da Allah ba? Ashe, Allah bai yi madawwamiyar yarjejjeniya da ni shiryayye da ɗaurarre a kowane sashi ba? Ba zai kawo ga cikar cetona yă kuma biya duk bukatuna ba?
6 Fe o lo-tserekeo, le hambañe ami’ty anoeñe o fatikeo, ie aveve añe, fa tsy lefe rambesem-pitàñe,
Amma za a jefar da masu mugunta duka kamar ƙayayyuwan da ba a tattara da hannu.
7 naho tsy minday vy reke-tara-defoñe t’indaty hipaok’ aze; vaho forototoeñe an-toe’e eo.
Duk wanda ya taɓa ƙaya yakan yi amfani da wani ƙarfe ne ko sandar māshi; akan ƙone su inda suke a zube.”
8 Zao o tahinam-panalolahy nimpiamy Davideo: Iosefe-basebete nte-Takemone, mpifelek’ o mpifeheo natao Adino nte-Ezný, ie nanjamañe valon-jato te indraike.
Waɗannan su ne sunayen jarumawan Dawuda. Yosheb-Basshebet, mutumin Takemon ɗaya daga cikin shugabanni Uku; ya ɗaga māshinsa ya kashe mutum ɗari takwas a lokaci guda.
9 Nanonjohy aze t’i Eleatsare ana’ i Dodo ana’ t’i nte-Akoke, ty raik’ amo fanalolahy telo’ i Davideo; ie niatreatre o nte-Pilisty nifanontoñe hialio naho fa nienga iaby o ana’ Israeleo.
Na biye da shi a matsayi cikin jarumawa ukun nan, shi ne Eleyazar ɗan Dodo, mutumin Aho. Eleyazar ya kasance tare da Dawuda sa’ad da suka fuskanci Filistiyawa waɗanda suka taru a Fas Dammim don yaƙi. Mutanen Isra’ila suka gudu,
10 Niongake re nanjevoñe nte-Pilisty am-para’ te nimokotse ty sira’e, naho nipitek’ amy fibaray ty fità’e; vaho nañeneke fandreketañe jabajaba t’Iehovà amy andro zay; aa kanao nibalike nañorik’ aze ondatio, le t’ie hikopak’ avao.
amma ya yi tsayi daka, ya bugi Filistiyawa sai da hannunsa ya gaji har ya liƙe wa māshinsa. Ubangiji kuwa ya sa aka yi babban nasara a ranar. Sauran sojoji suka komo wurin Eleyazar, don kawai su washe ganima.
11 Nanonjohy aze t’i Samà ana’i Agè nte-Karare. Ie nifandrimboñe an-tane lifotse mahalay ey o nte-Pilistio, naho fa nitriban-day amo nte-Pilistio ondatio,
Na biye da Agiyi a matsayi, shi ne Shamma ɗan Agi, mutumin Harar. Sa’ad da Filistiyawa suka taru a wani wurin da take gona cike da waken barewa, sai rundunar Isra’ila suka gudu daga Filistiyawa.
12 t’ie nijohañe añivo’ i tetekey, nitañ’ aze vaho nandafa o nte-Pilistio; ie nihenefe’ Iehovà ty fandreketam-bey.
Amma Shamma ya yi tsayi daka a tsakiyar gonar. Ya kāre ta, ya kuma bugi Filistiyawa, Ubangiji kuwa ya sa aka yi babban nasara.
13 Telo amo mpiaolo telo-poloo ty nizotso mb’eo vaho nivotrak’ amy Davide an-tsam-pitatahañe an-dakato’ i Adolame ao; ie nitobe ambavatane’ o nte-Refao o nte-Pilistio.
A lokacin girbi, uku daga cikin shugabanni talatin suka gangaro zuwa wurin Dawuda a kogon Adullam. A lokacin kuwa sojojin Filistiyawa sun kafa sansani a Kwarin Refayim.
14 Tam-pipalirañe ao t’i Davide naho e Betlekheme añe o nte-Pilistio henane zay.
Dawuda kuwa yana a mafaka. Wata ƙungiyar sojojin Filistiyawa kuma suna Betlehem.
15 Nisalala ami’ty hoe t’i Davide, Ehe t’ie ho nanjotsoan-drano boak’ am-bovo’ i Betlekheme marine i lalambeiy!
Dawuda ya ji ƙishirwa, sai ya ce, “Kash, da a ce wani yă samo mini ruwa daga rijiyar da take kusa da bakin ƙofar Betlehem mana!”
16 Aa le niboroboñafe’ i fanalolahy rey ty valobohòn-te Pilisty naho nitari-drano amy vovom-Betlekheme, marine i lalambeiy; nendese’ iereo vaho nazotso’ iereo amy Davide, f’ie tsy nete nikama, te mone nadoa’e am’ Iehovà.
Sai jarumawa ukun nan suka yi kukan ƙura, suka sheƙa a guje suka ratsa cikin sansanin Filistiyawa, suka ɗebo ruwa daga rijiyar da take kusa da bakin ƙofar Betlehem, suka kawo wa Dawuda. Amma Dawuda ya ƙi yă sha; a maimako sai ya zuba shi a gaban Ubangiji.
17 Fa hoe re, Ee te ho lavitse ahy, ry Iehovà, ty hanao zao. Hinomeko hao ty lio’ ondaty namoe ay amy liaio? aa le tsy nete nikama aze. Izay ty nisata’ i fanalolahy telo rey.
Sai ya ce, “Ubangiji yă sawwaƙe, in yi sha! Ba jinin mutanen da suka tafi a bakin ransu ba ne?” Dawuda kuwa bai sha ruwan ba. Irin abubuwan da jarumawa ukun nan suka yi ke nan.
18 Miaolo i telo rey t’i Abisay rahalahi’ Ioabe, ana’ i Tseroia. Ie ty nañonjon-defoñe ami’ty telon-jato naho nanjamañe ie iaby, vaho nandrambe tahinañe amy telo rey.
Abishai, ɗan’uwan Yowab, ɗan Zeruhiya shi shugaban Ukun nan. Ya ɗauki māshinsa ya kashe mutane ɗari uku, ta haka ya zama sananne kamar Ukun nan.
19 Tsy ie hao ty nanan-kasy amy telo rey? aa le nanoeñe mpifehe’ iareo, fe tsy nitaka’e i telo valoha’e rey.
Ashe, ba a girmama shi fiye da Ukun ba? Ya zama komandansu, ko da yake ba a haɗa shi a cikinsu ba.
20 Teo ka t’i Benaià ana’ Iehoiadà, ana’ty fanalolahy nte-Kab’tsele; ie ka ty nanao raha nanjofake: zinevo’e ty ana-dahi’ roe’ i Ariele nte-Moabe; nizotso mb’ an-kadaha ao ka re namono liona an-tsam-panala.
Benahiya, ɗan Yehohiyada mutumin Kabzeyel shi ma jarumi ne sosai, ya yi nasarori masu yawa. Ya bugi ƙwararrun jarumawan Mowab guda biyu. Ya kuma shiga rami wata ranar da ake ƙanƙara, ya kashe zaki.
21 Vinono’e ka t’i nte-Mitsraime, ondaty manjofake. Nitan-defoñe am-pità’e i nte-Mitsraimey, f’ie nizotso mb’ ama’e ao ninday kobaiñe, napotsoa’e am-pità’ i nte-Mitsraimey i lefo’ey, vaho zinevo’e amy lefo’ey.
Ya kuma buge wani jibgaggen mutumin Masar. Duk da māshin da mutumin Masar yana riƙe a hannunsa, Benahiya ya kai masa hari da kulki. Ya ƙwace māshin daga hannunsa, ya kuma kashe shi da māshin.
22 Sata’ i Benaià ana’ Iehoiadà i hoe zay vaho nahazoa’e tahinañe amy fanalolahy telo rey.
Irin nasarorin da Benahiya ɗan Yehohiyada ya yi ke nan; shi ma jarumi ne sosai kamar jarumawan nan uku.
23 Ie ty nanan-kasy amy telo-polo rey, fe tsy nahatakatse i telo valoha’e rey. Nampifehè’ i Davide aze o mpigari’eo.
Aka fi ba shi girma fiye da talatin ɗin nan, amma ba ya cikin ukun. Dawuda ya sa shi yă zama ɗaya daga cikin masu tsaron lafiyarsa.
24 Mpiamy telo-polo rey t’i Asaele rahalahi’ Ioabe, i Elkanane ana’ i Dodo nte Betlekheme,
Cikin talatin ɗin kuwa akwai, Asahel, ɗan’uwan Yowab, Elhanan, ɗan Dodo mutumin Betlehem,
25 i Samà nte-Karode, i Elikà nte-Karode,
Shamma, mutumin Harod, Elika, mutumin Harod,
26 i Keletse nte-Paltý, Irà ana’ Ikese nte-Tekoà,
Helez, mutumin Falti, Ira, ɗan Ikkesh mutumin Tekowa,
27 i Abiezere nte Anetote, i Mebonay nte-Kosà,
Abiyezer, mutumin Anatot, da Mebunnai, mutumin Husha,
28 i Tsalmone Akoake, i Maharay nte-Netofà,
Zalmon, mutumin Aho, da Maharai, mutumin Netofa,
29 I Kelebe Banà, nte-Netofà, Itaiy ana’ i Ribay nte-Gibà boak’ amo ana’ i Beniamineo,
Heleb, ɗan Ba’ana daga Netofa, Ittai, ɗan Ribai mutumin Gibeya a Benyamin,
30 I Benaià amo Piratoneo, i Hidaý boak’an-toraha’ i Gase,
Benahiya, mutumin Firaton, da Hiddai, daga rafuffukan Ga’ash,
31 i Abialebone nte-Bete-Arabà, i Azmavete nte Barekorime,
Abi-Albon, mutumin Arba, da Azmawet, mutumin Bahurim,
32 i Eliabà nte Sa-albine, tamo ana’ Iasene, Iehonatane,
Eliyaba, mutumin Sha’albo,’Ya’yan Yashen, Yonatan,
33 i Samà nte-Hararý, i Akiame ana’ i Sarare nte-Hararý,
ɗan Shamma mutumin Harar, da Ahiyam, ɗan Sharar mutumin Harod.
34 i Elifelete ana’ i Akasbaý, ana’ i nte-Maakày, i Eliame ana’ i Akitofele nte-Gilone,
Elifelet, ɗan Ahasbai mutumin Ma’aka, Eliyam, ɗan Ahitofel mutumin Gilo,
35 i Ketsrò nte-Karmele, i Paaray nte-Arabe,
Hezro, mutumin Karmel, Fa’arai, mutumin Arbi,
36 Igale ana’ i Natane nte-Tsobà, i Baný ana’ i nte-Gade,
Igal, ɗan Natan mutumin Zoba, ɗan Hagiri,
37 i Tseleke nte-Amone, i Nakarahý nte-Be-erote mpindai-pikala’ Ioabe ana’ i Tseroià,
Zelek, mutumin Ammon Naharai, mutumin Beyerot mai ɗaukan wa Yowab, ɗan Zeruhiya makamai,
38 Irà nte-Ietere, i Garebe nte Ietere,
Ira, mutumin Itra. Gareb, mutumin Itra,
39 i Orià nte-Kete: ie i telo-polo-fito’ amby rey.
da kuma Uriya, mutumin Hitti. Su talatin da bakwai ne duka.