< 2 Korintiana 1 >
1 I Paoly, Firàhe’ Iesoà Norizañey ami’ty satrin’ Añahare, naho i Timoty rahalahintika. Ho ami’ty Fivorin’ Añahare e Korinto ao mitraoke amo noro’e iaby miparaitake Akaia añeo.
Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, tare da dukan tsarkaka a ko’ina a Akayya.
2 Hasoa naho fañanintsiñe ama’areo boak’ aman’ Añahare Raentika naho Iesoà Talè Norizañey.
Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
3 Andriañeñ’ abey t’i Andrianañahare Rae’ i Talèntika Iesoà Norizañey, i Raem-pitretrezañe naho Andrianañahare’ ze hene fañohoañey, toe Andrianañahare.
Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya,
4 Ie ty mañohò anay amo hasotria’ay iabio, hañohoa’ay ka o mioremèñeo, amy fañohoañe añohoan’ Añahare anaiy,
wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah.
5 Hambañe amy te mitobake ama’ay o hasotria’ i Norizañeio, ty andoparam-pañohoañe añamy Norizañey.
Gama kamar yadda wahalar Kiristi ta cika har tana zuba a cikin rayuwarmu, haka nan kuma ta wurin Kiristi ta’aziyyarmu ta cika har tana zuba.
6 Naho ampalovilovien-jahay, le ho ami’ty fañosihañe naho fandrombahañe anahareo; ie ohòñen-jahay le ho fañosihañe anahareo kanao mifeake ami’ty fijaleañe nijalea’ay.
In muna shan wahala, ai, muna shanta domin ta’aziyyarku, da cetonku ne, in mun sami ta’aziyya, ai, mun same ta domin ta’aziyyarku ce, wadda take sa ku jure wa irin wahalan nan, da muke sha.
7 Tsy mihilotse ty fisalalà’ay anahareo, fohiñe t’ie mitraok’ amo fisotria’aio le manahake izay ka amy fañohòañey.
Begen da muke da shi dominku kuwa, tabbatacce ne, domin mun san cewa kamar yadda kuke tarayya da mu a cikin wahalolinmu, haka kuma kuke tarayya da mu a cikin ta’aziyyarmu.
8 O ry longo, tsy tea’ay te tsy hapota’ areo o feh’ ohatse nanoañe anay Asia añeo, izahay nampilogolgoeñe mandikoatse ty haozara’ay, vaho ho namoe aiñe.
’Yan’uwa, ba ma so ku zama da rashin sani, a kan wahalolin da muka sha a lardin Asiya. Mun sha wahaloli sosai, har abin ya fi ƙarfinmu, ya sa muka fid da tsammanin rayuwa.
9 Eka, an-tro’ay ao ‘nio te voa-fatse havetrake, soa tsy hiato-batañe, fa aman’ Añahare mpampitroatse o vilasio;
Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu.
10 ie nañaha anay ami’ty fihomaham-bey, toe mamotsotse, naho itama’ay te mbe hañafake anay.
Shi ya cece mu daga irin wannan hatsari na mutuwa, zai kuwa cece mu. A kansa muka kafa bege cewa zai ci gaba da cetonmu,
11 Tovo’e ty fañolora’areo: mifanehake ho anay an-kalaly; fa kanao maro ty mihalaly, maro ka ty hañandriañe t’ie voavale.
yayinda kuke taimakonmu ta wurin addu’o’inku. Mutane da yawa kuwa za su yi godiya ta dalilinmu, saboda albarkar da aka yi mana, ta amsa addu’o’i masu yawa.
12 Inao ty fisengea’ay, ie ventem-pitsakoreañe, te o fitoloña’ay an-tane atoy, antsake ama’areo, le nanoeñe ankazavan-troke naho an-kalio-tahiñe—tsy ami’ty hakante’ ty tane toy, fa ami’ty hasoa natolon’ Añahare.
Wannan shi ne taƙamarmu. Lamirinmu yana ba da shaida cewa mun yi zamanmu a duniya, musamman a dangantakarmu da ku cikin tsarki, tsakani da Allah. Mun yi haka ta wurin bishewar alherin Allah, ba bisa ga hikimar duniya ba.
13 Toe tsy anokira’ay naho tsy o vaki’ areo naho fohi’ areoo, fe atokisako t’ie haharendreke pak’am-pigadoña’e henaneo,
Gama ba mu rubuta muku abin da ba za ku iya karatu ko ku kāsa fahimta ba. Ina kuma fata cewa,
14 toe eo ty nirendre’ areo ama’ay, te inahareo ro foto’ ty fisengea’ay, naho zahay anahareo amy andro’ Iesoà Talèntikañey.
kamar yadda kuka ɗan fahimce mu, za ku kai ga cikakkiyar fahimta cewa za ku iya yin taƙama da mu, kamar yadda mu ma za mu yi taƙama da ku a ranar da Ubangiji Yesu zai dawo.
15 Amy fatokisañe zay, ty nilaharako te hiheo mb’ama’ areo mb’eo heike, hahazoa’ areo tilike fañindroe’e,
Saboda na amince da haka, shi ya sa na so zuwa wurinku da fari, domin ku sami albarka riɓi biyu.
16 Eka, hiary mb’ama’ areo iraho naho mb’e Makedonia ao vaho hibalike, hampionjona’ areo mb’e Iehodà añe.
Na yi shiri in ziyarce ku a kan hanyata zuwa Makidoniya, in kuma sāke dawo wurinku a kan hanyata daga Makidoniya, sa’an nan ku yi mini rakiya a hanyata zuwa Yahudiya.
17 Nifejofejo hao iraho amy nilaharakoy? He i italifirakoy ro nisafirieko amy haondaty hambo’ey ao? soa te songa hanoeko ty hoe Eka, Eka naho Aiy avao?
Kuna gani na yi wannan shirin ba da sanin abin da nake yi ba ne? Ko kuwa, kuna gani na yi shirin nan da halin mutuntaka ne, don in ce, “I” in koma in ce, “A’a”?
18 Fe manahake te migahiñe t’i Andrianañahare, le tsy Eka naho Aiy o fivola’ay ama’ areoo.
Kamar dai yadda ba shakka Allah yake mai aminci, haka ma maganar da muka yi muku, ba “I” da kuma “A’a” ba ce.
19 Amy te tsy Eka naho Aiy i Anan’ Añahare, Iesoà Norizañe nitaroñe’ay naho i Silasy vaho i Timoty ama’ areoy, fa Eka avao ty ama’e ao.
Gama Ɗan Allah, Yesu Kiristi, wanda ni da Sila da Timoti muka yi muku wa’azinsa, ai, ba “I” da “A’a” ba ne, amma a cikin Kiristi, “I” ne kullum.
20 Aa ndra fire-fire ty fampitamàn’ Añahare, le hene Eka o ama’eo; vaho ie ty anoa’ay Amena amy fandrengea’ay an’ Andrianañaharey.
Domin dukan alkawaran Allah cikarsu a gare shi suke, ta wurinsa ne kuma muke faɗar “Amin”, domin a ɗaukaka Allah.
21 Fa mampipitike antikañe amy Norizañey t’i Andrianañahare, ie hinoso’e
Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu,
22 naho vinoli-tombo’e vaho natolo’e an-tron-tikañ’ ao i Arofo’ey ho tsaloke.
ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
23 Aa le koiheko ho valolombelon-troko t’i Andrianañahare te i fiheveako anahareoy ty tsy nombako mb’e Korinto mb’eo heike.
Labudda, Allah shi ne shaidata cewa don kada in ƙara muku wahala ne ya sa ban koma Korint ba.
24 Tsy te senge’ay hery o fatokisa’ areoo, f’ie mpifanehake ama’ areo ho ami’ty hafalea’ areo, amy t’ie mijadoñe soa am-patokisañe.
Ba nuna muku iko a kan bangaskiyarku muke yi ba, sai dai muna aiki tare da ku ne saboda farin cikinku, domin bisa ga bangaskiya ce kuke tsaye da ƙarfi.