< 2 Korintiana 13 >
1 Ho lìako fahatelo mb’ama’ areo mb’eo itoy: Am-paliem-balolombeloñe telo ndra roe ty hampijadoñeñe ze hene saontsy.
Wannan za tă zama ziyarata ta uku a wurinku ke nan. “Dole a tabbatar da kowace magana ta bakin shaidu biyu ko uku.”
2 Le o nandilatseo naho o ila’eo, toe ho taroñeko miaolo, t’ie mbe tsy añe, te hambañe amy vinolako amy fañindroeko teoy, t’ie homb’eo indraike, le tsy ia ty hapoko,
Na riga na yi muku gargaɗi sa’ad da nake tare da ku a zuwana na biyu. Yanzu da ba na nan tare da ku, ina maimaita irin gargaɗin nan domin in na zo ba wanda zai kuɓuce wa horon nan,
3 amy te paia’areo hamenteañe i Norizañe misaontsy añamakoy; ie tsy maleme ama’ areo, fa toe maozatse ama’ areo.
da yake kuna neman tabbaci cewa Kiristi yana magana ta wurina ne. To, ai, shi ba rarrauna ba ne a gare ku, amma ƙaƙƙarfa ne a cikinku.
4 Toe pinèke amy halemea’ey re fe veloñe an-kaozaran’ Añahare. Maleme ama’e ao zahay, fe ho veloñe ama’e ty amy haozaran’ Añahare mitoloñe ho anahareo.
Ko da yake tabbatacce an gicciye shi cikin rashin ƙarfi, duk da haka, yana rayuwa bisa ga ikon Allah. Haka mu ma marasa ƙarfi ne a cikinsa, amma ta wurin ikon Allah za mu rayu tare da shi don mu yi muku hidima.
5 Mitsohà vatañe hera amam-patokisañe. Miventea! Tsy fohi’ areo hao te añ’arofo’ areo ao t’Iesoà Norizañe?—naho tsy t’ie nilesa amy fitsohañey.
Ku gwada kanku ku gani ko kuna cikin bangaskiya; ku auna kanku. Ashe, ba ku san cewa Kiristi Yesu yana cikinku ba? Sai ko in kun fāɗi gwajin.
6 Isalalako te ho fohi’ areo te tsy milesa zahay.
Ina fata za ku gane cewa ba mu fāɗi gwajin ba.
7 Aa le halalie’ay aman’ Añahare te tsy handilatse nahareo, tsy te hampiboake anay ho nahatafetetse, fa te hanoe’ areo ze mahity, ndra te hatao naito zahay.
Muna addu’a ga Allah kada ku aikata wani laifi. Ba don mutane su gani cewa mun ci gwajin ba ne, a’a, sai dai don ku yi abin da yake daidai, ko da yake zai zama kamar mun fāɗi gwajin ne.
8 Tsy lefe’ay ty mandietse ty hatò, te mone honjone’ay ty hatò.
Kai, ba dama mu saɓa wa gaskiya, sai dai mu bi bayan gaskiyar.
9 Ifalea’ay ty haleme’ay naho te inahareo ro maozatse; eka ihalalia’ay t’ie ho fonireñe.
Murna muke sa’ad da ba mu da ƙarfi, ku kuwa kuna da ƙarfi. Addu’armu ita ce, ku zama cikakku.
10 Izay i nisokirakoy, izaho tsy ama’ areo, soa tsy hisenge hery ama’areo te miatreke, ty amy lily natolo’ i Talè ahiko ho ami’ty fañasoàñe, fa tsy ho ami’ty fandrobahañe.
Shi ya sa nake rubuta waɗannan abubuwa, sa’ad da ba na nan tare da ku, domin sa’ad da na zo, kada yă zama mini tilas in yi muku tsanani a game da nuna ikon nan da Ubangiji ya ba ni saboda ingantawa, ba saboda rushewa ba.
11 Ie amy zao, ry longo, mirebeha, mihafonira, manintsiña, miharoa rehake, mifampilongoa; lonike ho ama’ areo i Andriam-pilongoañe naho fikokoañey.
A ƙarshe’yan’uwa, sai wata rana. Ku yi ƙoƙari ku zama cikakku. Ku saurari roƙona, ku zama da tunani ɗaya, ku yi zaman salama. Allah na ƙauna da salama kuwa zai kasance tare da ku.
12 Mifañontanea añ’ oroke miavake.
Ku gaggai da juna da sumba mai tsarki.
13 Songa mañontane anahareo o noro’eo.
Dukan tsarkaka suna gaishe ku.
14 Ho ama’ areo iaby abey ty hasoa’ Iesoà Talè Norizañey, naho ty fikokoan’ Añahare, vaho ty fitraofañ’ ìna amy Arofo Masiñey. Amena.
Alherin Ubangiji Yesu Kiristi, da ƙaunar Allah, da zumuntar Ruhu Mai Tsarki su kasance tare da ku duka.