< 2 Korintiana 11 >

1 Ee te ho vave’ areo hey o hagegeako—ehe ivaveo.
Ina fata za ku yi haƙuri da’yar wautata. Amma, ai, kun riga kun yi haƙuri.
2 Ie farahieko am-parahin’ Añahare, naho nampañengaeko ty Rañandria, hitolo­rako ho somondrara miehañe amy Norizañey.
Ina kishinku da kishi irin na Allah. Na yi muku alkawarin aure ga miji ɗaya, Kiristi, domin in miƙa ku a gare shi kamar budurwa zalla.
3 Fe mahahembañe ahy, ke, hambañe amy namañahia’ i mereñey t’i Haova amy hakalitaha’eiy ty hañamengoha’e ty hatso-po’areo mañeva i Norizañey.
Sai dai ina tsoro kada yă zama, kamar yadda maciji ya yaudari Hawwa’u da makircinsa, ku ma a bauɗar da hankalinku daga sahihiyar biyayya amintacciya ga Kiristi.
4 Aa naho miheo mb’eo ty mitsey Iesoà ila’ i nitaroña’aiy, ndra andrambesa’ areo fañahy tsy nirambese’ areo ndra talili-soa ila’ i natokisa’ areoy, hera hiantoke.
Gama in wani ya zo wurinku yana wa’azin wani Yesu dabam da wanda muka yi wa’azinsa, ko kuma in kun karɓi wani ruhu dabam da wanda kuka karɓa, ko wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, ya nuna kun yarda da su ke nan cikin sauƙinkai.
5 Ataoko te tsy ambane’ o Firàheñe mitiotiotseo aman-dra’ inoñe iraho,
Amma a ganina waɗancan da kuke ce da su “manyan manzanni” ba su fi ni da wani abu ba.
6 fa ndra te tsy mahafilañoñe, tsy zay an-kahilala, toe fa nam­palangese’ay ama’ areo ze he’e.
Mai yiwuwa ni ba horarre ba ne a magana, amma ina da sani. Mun kuwa bayyana muku wannan a sarari, ta kowace hanya.
7 Hera nandilatse t’ie nirèke hañonjonañe anahareo, amy nitaroñako tsy amam-bily i talili-soan’ Añaharey?
Laifi ke nan ne na yi da na ƙasƙantar da kaina, don a ɗaga ku zuwa babban matsayi ta wurin yin muku wa’azin bisharar Allah kyauta?
8 Toe nikamereko o Fivory ila’eo, ie nandrambesam-pañehañe hitoroñako anahareo.
Na yi wa waɗansu ikkilisiyoyi ƙwace ta wurin karɓar taimako daga wurinsu, domin in yi muku hidima.
9 Naho teo ty nipaiako ama’ areo, tsy ho nampi­vavèko ndra ia’ia, fa ie nihirik’ e Makedonia añe o rolongoo, le hene nihenefa’ iareo i nipaiakoy. Toe fonga nifoneñako tsy hampijiny anahareo vaho mbe hambenako.
Sa’ad da nake tare da ku kuma nake zaman rashi, ban nawaita wa kowa ba, gama’yan’uwan da suka zo daga Makidoniya sun biya bukata. Na kiyaye kaina daga nawaita muku ta kowace hanya, zan kuma ci gaba da yin haka.
10 Kanao amako ty hatò’ i Norizañey le tsy hampitsiñeñe am-paripari’ i Akaia ao i firen­getañe amakoy.
Ba shakka, kamar yadda gaskiyar Kiristi take a cikina, babu wani a yankunan Akayya da zai iya hana yin taƙaman nan tawa.
11 Fa manao akore? Tsy kokoako hao nahareo? Arofoanan’ Añahare!
Don me? Don ba na ƙaunar ku ne? Allah dai ya sani ina ƙaunarku!
12 Fa ho toloñeko avao o fanoekoo, soa te haitoko ty fijohaña’ o mpieva ho hambañe ama’ay amy firoharohà’ iareoio.
Zan kuma ci gaba da yin abin da nake yi, domin in toshe kafar mutanen nan da suke fariya, suna nema mu daidaita da su.
13 Toe firàhem-bande, mpamañahy an-tsata, misare Firàhe’ i Norizañey.
Gama irin waɗannan mutane manzannin ƙarya ne, ma’aikata ne masu ruɗi, sun ɓad da kamanni kamar su manzannin Kiristi ne.
14 Tsy ilatsañe! Fa misare anjelin-kazavàñe ka i mpañìnjey.
Ba abin mamaki ba ne, gama Shaiɗan kansa ma yana ɓad da kamanni kamar shi mala’ikan haske ne.
15 Aa le tsy maha­sovoke te mi­sare mpitoron-kavantañañe o mpitoro’eo, fa hañeva o sata’eo ty figadoña’ iareo.
Don haka, ba abin mamaki ba ne, in bayin Shaiɗan sun ɓad da kamanni kamar su bayin adalci ne. A ƙarshe, za a sāka musu gwargwadon ayyukansu.
16 Indraeko ty hoe: Ee t’ie tsy hatao seretse, fe naho tsie, le ndra te minè, rambeso avao hisengeako betebeteke.
Ina sāke faɗa, kada wani yă ɗauka ni wawa ne. Amma in kun ɗauke ni haka, to, sai ku karɓe ni kamar yadda kuke karɓan wawa, domin in ɗan in yi taƙama.
17 O volañeko zao, tsy ty amy Talè fa am-pirengean-dagola o fahavaniako mitreñeo.
A wannan taƙamata ba na magana yadda Ubangiji zai yi ba ne, sai dai magana ce irin ta wawa.
18 Kanao maro ty mirenge amy haondati’ey, le hirenge ka.
Da yake mutane da yawa suna taƙama irin ta duniya, ni ma haka zan yi.
19 Toe leo’ areo mahihitseo an-kafaleañe ty minè.
Ku kam kuna da wayo sosai, har kuna jimre wa wawaye da murna!
20 Lefe’ areo ka te ondevozeñe, te abotseke, te haramamoeñe, te irengevohañe, te tampifieñe am-piambina.
Gaskiyar ita ce, kuna haƙuri da duk wanda ya sa ku bauta ko ya cuce ku ko ya more ku ko ya nuna muku isa ko kuma ya mare ku a fuska.
21 An-kasalarañe ty iantofako te naleme; f’ie amy ze ahavania’ ondaty hirenge aman-dra inoñ’ inoñe, (toe mivavañoake) le mahasibeke ka.
Ina jin kunya in ce mun nuna kāsawa da ba mu yi waɗannan abubuwan ba! Abin da wani yake da ƙarfin hali yin taƙama a kai, shi ne ni ma nake ƙarfin hali yin taƙama a kai. Ina magana kamar wawa ne.
22 Hebreo v’iereo? Izaho ka! Nte Israele hao? Izaho ka! Tarira’ i Abraàme hao? Izaho ka!
In su Ibraniyawa ne, ni ma haka. In su Isra’ilawa ne, ni ma haka. In su zuriyar Ibrahim ne, ni ma haka.
23 Mpitoro’ i Norizañey v’iereoo? (reha’ ty tondreñe), lombolombo’ iareo iraho: nilosoreko am-pitromahañe, nilikoareko am-pandrohizañe, pinisopiso tsy amañ’ohatse; beteke am-pihembañem-pihomahañe;
In su bayin Kiristi ne, ni na fi su ma, ina magana kamar ruɗaɗɗe ne fa! Ai, na fi su shan fama ƙwarai da gaske, da shan dauri, na sha dūka marar iyaka, na sha hatsarin mutuwa iri-iri.
24 In-dime te niazoko amo Tehodao i efa-polo-poke-raikey.
Sau biyar Yahudawa suka yi mini bulala arba’in ɗaya babu.
25 Dinabo’ ty doda in-telo; fine­tsa-bato indraike; nijon-dakañe naho nijoroboñe in-telo; nahamodo ty andro naho haleñe raike an-driak’ ao;
Sau uku aka bulale ni da bulalar ƙarfe, sau ɗaya aka jajjefe ni da duwatsu, sau uku jirgin ruwa ya ragargaje ina ciki, na kwana na kuma yini ruwan teku yana tafiya da ni.
26 beteke, an-dia lava; niatre feh’ ohatse an-tsaka ao; nampihembañe’ o malasoo, niatre-boiñe aman-drofokoko; niatre-doza amo kilakila ondatio, tendre-kankàñe an-drova, hekoheko am-patrambey, varata an-driak’ ao, naho feh’ ohatse amo longo anìfe’eo;
Na yi tafiye-tafiye da yawa, na sha hatsari a koguna, na sha hatsarin’yan fashi, na sha hatsari a hannun kabilarmu, na sha hatsari a hannun al’ummai, na sha hatsari a birane, na sha hatsari a jeji, na sha hatsari a teku, na kuma sha hatsarin’yan’uwa na ƙarya.
27 nimokotse am-pitromahañe naho nanivontivoñe; haleñe maro an-tsareke, naran-drano naho kerè, beteke nifeake tsy aman-kàne, nilonjetse vaho nihalo;
Na yi fama, na shan wuya, ga kuma rashin barci sau da yawa. Na san abin da ake nufin da jin yunwa da ƙishirwa, sau da yawa kuwa na kasance da rashin abinci, na sha sanyi da zaman tsirara.
28 mandikoatse i alafe’e rezay, le manindry ahy lomoñandro ty fiatrafako o hene Fivorio.
Ban da waɗannan abubuwa, kowace rana ina ɗauke da nauyin kula da dukan ikkilisiyoyi.
29 Ia ty maifoifo te izaho tsy midazidazitse? Ia ty azizin-draha t’ie tsy mipolepoletse?
Wane ne ya rasa ƙarfi, da ban ji shi a jikina ba? Wane ne ya fāɗi cikin zunubi, da ban ji zafin wannan ba?
30 Aa naho tsy mahay tsy hirengetse iraho, le hisengèko o hakepehakoo.
In ma lalle ne in yi taƙama, to, sai in yi taƙama da abubuwan da suka nuna rashin ƙarfina.
31 Arofoanan’ Añahare Rae’ i Talè Iesoà Norizañey, i andriañeñe nainai’ey, te tsy mavande iraho. (aiōn g165)
Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
32 Ie te Damaskose ao, le nampamandroñe’ ty ragova fehe’ i Areta mpanjakay i rova Damaskosey, hitsepak’ ahy;
A Damaskus, gwamnan da yake ƙarƙashin Sarki Aretas, ya sa tsare ƙofofin birnin Damaskus, don yă kama ni.
33 le nazotso an-kàroñe boak’an-dalan-kede amy mànday iraho vaho nipoliotse am-pità’e.
Amma aka saukar da ni cikin kwando ta tagar katanga, na kuɓuce masa.

< 2 Korintiana 11 >