< 2 Tantara 25 >
1 Roapolo taoñe lim’ amby t’i Amatsià te niorotse nifehe, le nifehe roapolo taoñe sive amby e Ierosalaime ao. Iehoadane nte-Ierosalaime ty tahinan-drene’e.
Amaziya yana da shekara ashirin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara ashirin da tara. Sunan mahaifiyarsa Yehoyaddin ce; ita daga Urushalima ne.
2 Nanao soa am-pivazohoa’ Iehovà eo re, fe tsy an-kaampon’ arofo.
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, amma ba da dukan zuciyarsa ba.
3 Aa, ie vata’e nifejañe i fifehea’ey, le vinono’e i mpitoroñe nañoho-doza aman-drae’e rey,
Bayan sarauta ta kahu a ƙarƙashinsa, sai ya kashe hafsoshin da suka kashe mahaifinsa sarki.
4 fe tsy vinono’e o ana’eo ie nanao ze sinokitse amy Hake, amy boke’ i Mosey, amy lili’ Iehovà ty hoe: Tsy havetrake ty amo ana’eo o roae’eo vaho tsy havetrake ty aman-droae’e o ana’eo, fa songa hivetrake ty amo hakeo’eo.
Duk da haka bai kashe’ya’yansu maza ba amma ya yi bisa ga abin da yake a rubuce a cikin Doka, a cikin Littafin Musa, inda Ubangiji ya umarta, “Ba za a kashe iyaye saboda’ya’yansu ba; ba kuwa za a kashe’ya’ya saboda iyayensu ba; kowa zai mutu saboda zunubansa ne.”
5 Mbore natonto’ i Amatsià t’Iehoda naho nanoe’e mpifelek’ arivo naho mpifele-jato ty aman’ anjomban-droae’e, le nitsitsife’e t’Iehodà naho i Beniamine namolily o roapolo taoñe mañamboneo, nitendreke te telo hetse t’indaty nilefe, nahafionjoñe mb’añ’aly naho nahatan-defoñe vaho fikalañe.
Amaziya ya tattara mutanen Yahuda ya kuma ba su aiki bisa ga iyalansu, ya ba da aiki ga shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, a dukan Yahuda da Benyamin. Ya kuma tattara waɗanda suke’yan shekara ashirin da haihuwa ko fiye ya sami mutane dubu ɗari uku da suke a shirye don aikin soja, da suka isa riƙe māshi da garkuwa.
6 Nikarama’e ka ty fanalolahy mahasibeke rai-hetse boake Israele ao ami’ty talenta volafoty zato.
Ya kuma ɗauko sojan haya jarumawa dubu ɗari ɗaya daga Isra’ila a kan talenti ɗari na azurfa.
7 Fe niheo ama’e mb’eo ty ondatin’ Añahare nanao ty hoe: Ry mpanjaka, ko ampindrezeñe ama’o i firimboña’ Israeley, ie tsy am’ Israele t’Iehovà vaho tsy mpiaman-dra iaia amo ana’ i Efraimeo.
Amma mutumin Allah ya zo wurinsa ya ce, “Ya sarki, waɗannan runduna daga Isra’ila ba za su tafi tare da kai ba, gama Ubangiji ba ya tare da Isra’ila, ba ya nan da wani cikin mutanen Efraim.
8 Aa naho mb’eo irehe, le ano! mihafatrara an-kotakotake tsy mone hampitsingoritrien’ Añahare aolo’ o rafelahi’oo; fa aman’ Añahare ty haozarañe, ke hañolotse he handrotsake.
Ko da ma ya tafi ya yi faɗa da ƙwazo a cikin yaƙi, Allah zai tumɓuke shi a gaban abokan gāba, gama Allah yana da iko yă taimaka ko yă tumɓuke.”
9 Le hoe t’i Amatsià am’indatin’ Añaharey. Aa vaho atao’ay akore i talenta zato natoloko amy firimboña’ Israeley? Le hoe ty natoi’ indatin’ Añaharey, Mahafanolotse maro mandikoatse izay t’Iehovà.
Amaziya ya tambayi mutumin Allah ya ce, “Amma game da talenti ɗarin da na biya saboda waɗannan rundunonin Isra’ila fa?” Mutumin Allah ya amsa, “Ubangiji zai ba ka fiye da wannan.”
10 Aa le nampolie’ i Amatsià o lahindefoñe nimb’ ama’e boak’ Efraimeo; fe nisolebotse am’ Iehodà ty haboseha’ iareo vaho nimpoly am-piforoforoañe.
Saboda haka Amaziya ya sallame rundunonin da suka zo daga Efraim, ya kuma mayar da su gida. Suka husata da Yahuda suka koma gida da fushi sosai.
11 Aa le nihafatrarem-batañe t’i Amatsià, le niaoloa’e ondati’eo naho nimb’am-bavatanen-tsira mb’eo vaho zinama’e ty rai-ale amo ana’ i Seireo.
Sa’an nan Amaziya ya yi ƙarfin hali ya jagoranci mayaƙansa zuwa Kwarin Gishiri, inda ya kashe mutanen Seyir dubu goma.
12 Tsinepa’ o ana’ Iehodao ka ty rai-ale veloñe, le nasese’ iereo mb’ ambone teva, le nahereretsa’ iareo boak’ ambone’ i herakerakey vaho nifoifoy.
Mayaƙan Yahuda suka kuma kama mutane dubu goma da rai, suka ɗauke su zuwa ƙwanƙolin dutsen, suka yi ta tunkuɗa su ƙasa suka yi kaca-kaca.
13 Nivolose’ i firimboñan-dahindefoñe nampolie’ i Amatsià tsy hionjoñe mb’an-kotakotakey o rova’ Iehodà boake Somerone pake Betekoroneo naho nanjamañe ty telo arivo am’ iereo vaho nampikopake vara maro.
Ana cikin haka, sai rundunar da Amaziya ya mai da su gida, waɗanda ba a bari suka tafi yaƙin ba, suka kai wa garuruwan Yahuda daga Samariya zuwa Bet-Horon hari. Suka kashe mutane dubu uku suka kwashe ganima mai yawan gaske.
14 Ie nimpoly amy nanjamana’e o nte-Edomeoy t’i Amatsià, le nendese’e o ndrahare’ o ana’ i Seireo le natroa’e ho ‘ndrahare’e vaho nibokobokoa’e naho nañoroa’e emboke.
Da Amaziya ya dawo daga kisan mutanen Edom, sai ya dawo da allolin mutanen Seyir. Ya kafa su a matsayin allolinsa, ya rusuna musu, ya kuma miƙa musu hadayun ƙonawa.
15 Aa le nisolebotse amy Amatsià ty haviñera’ Iehovà, le nañiraha’e mpitoky nanao ty hoe, Ino ty nipaia’o o ndrahare’ ondaty tsy naharombake ondati’eo am-pità’oo?
Fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan Amaziya, sai ya aiki wani annabi wurinsa wanda ya ce, “Me ya sa ka nemi shawarar allolin mutanen nan, waɗanda ba za su cece mutanensu daga hannunka ba?”
16 Ie nisaontsia’e i entañe zay le hoe re tama’e: Tinendre ho mpanolo-kevem-panjaka v’iheo? Mifoneña; akore te ihe ho lafaeñe? le nijihetse i mpitokiy vaho nanao ty hoe: Apotako te sinafirin’ Añahare ty handrotsake azo, amy te nanoe’o o raha zao vaho tsy hinao’o i natorokoy.
Tun yana cikin magana, sai sarki ya ce masa, “Yaushe muka naɗa ka mai ba sarki shawara? Rufe mana baki! Me zai hana a kashe ka?” Sai annabin ya yi shiru, amma ya ce, “Na dai sani Allah ya riga ya shirya zai hallaka ka, saboda ka aikata wannan, ba ka kuma saurari shawarata ba.”
17 Nandrambe hevetse amy zao t’i Amatsià, mpanjaka’ Iehoda vaho nampañitrike mb’am’ Ioase, ana’ Iehoahaze, ana’ Ieho, mpanjaka’ Israele ty hoe: Mb’ etoan-drehe hifañatrefan-tika laharañe.
Bayan Amaziya sarkin Yahuda ya nemi shawara mashawartansa, sai ya kalubalanci Yowash ɗan Yehoyahaz, ɗan Yehu, sarkin Isra’ila, “Zo mu gamu fuska da fuska.”
18 Le nampisangitrife’ Ioase mpanjaka’ Israele amy Amatsià mpanjaka’ Iehoda ty hoe: Nahitri’ ty hisatse e Libanone añe amy mendoraveñe e Libanoney ty hoe: Atoloro amy ana-dahikoy i anak’ ampela’oy ho vali’e. Fe niary eo o bibi-li’ i Libanoneo nandialia i hisatsey.
Amma Yowash sarkin Isra’ila ya amsa wa Amaziya sarkin Yahuda ya ce, “Wata ƙaya ce a Lebanon, ta aika da saƙo wa itacen al’ul na Lebanon cewa, ‘Ka ba ɗana’yarka aure.’ Sai wani naman jeji na Lebanon ya zo ya tattake ƙayar.
19 Manao ty hoe irehe, te, Ingo, fa linafako t’i Edome; aa le mitoabotse añ’ arofo ao irehe, mibohaboha; fe imoneño ty akiba’o; ino ty hikaiha’o ty joy, hikorovoke, ihe naho Iehoda mindre ama’oy?
Ka ce wa kanka cewa ka ci Edom da yaƙi, yanzu kuwa kana fariya da ɗaga kai. Amma tsaya dai a gida! Me ya sa kake neman faɗa kana neman fāɗuwarka da ta Yahuda?”
20 Fe tsy hinao’ i Amatsià, fa boak’ aman’ Añahare i rahay, hanolora’e am-pitàn-drafelahi’ iareo, ie nipay o ‘ndrahare’ Edomeo.
Amma Amaziya bai saurara ba gama Allah ya yi haka domin yă miƙa su ga Yehowash, domin sun nemi shawarar allolin Edom.
21 Aa le nionjo mb’eo t’Ioase mpanjaka’ Israele; le nifañisa-daharañe, ie naho i Amatsià mpanjaka’ Iehoda, e Betesemese’ Iehoda eo.
Saboda haka Yowash sarkin Isra’ila ya kai yaƙi. Shi da Amaziya sarkin Yahuda suka fuskanci juna a Bet-Shemesh a Yahuda.
22 Le nikorovok’ añatrefa’ Israele eo t’Iehoda vaho nitriban-day, songa mb’ an-kiboho’e mb’eo;
Isra’ila ta fatattaki Yahuda, sai kowane mutum ya gudu zuwa gidansa.
23 naho rinambe’ Ioase, mpanjaka’ Israele t’i Amatsià mpanjaka’ Iehoda, ana’ Ioase, ana’ Iehoakase, e Betesemese ao naho nendese’e mb’e Ierosalaime mb’eo vaho narotsa’e ty kijoli’ Ierosalaime boak’ an-dalam-bei’ i Efraime ey, pak’an-dalam-bein-kotsok’eo, kiho efa-jato.
Yehowash sarkin Isra’ila ya kama Amaziya sarkin Yahuda, ɗan Yowash, ɗan Ahaziya a Bet-Shemesh. Sa’an nan Yehowash ya kawo shi Urushalima ya farfasa katangar Urushalima daga Ƙofar Efraim har zuwa Ƙofar Kusurwa, wani sashe mai tsawon ƙafa ɗari shida.
24 Le tinava’e iaby o volamena naho volafoty naho o fanake nizoeñe añ’ anjomban’ Añahare amy Ovede-edome naho am-panontonam-bara’ i anjombam-panjakaio naho ninday ondaty an-drohy vaho nimpoly mb’e Somerone mb’eo.
Ya kwashe dukan zinariya da azurfa da dukan kayayyakin da aka samu a haikalin Allah waɗanda suke a ƙarƙashin kulawar Obed-Edom, da kaya masu daraja na gidan sarki, da waɗanda aka kamo cikin yaƙi, ya kawo Samariya.
25 Mbe niveloñe folo-taoñe lim’ amby tamy fivetraha’ Ioase ana’ Iehoakaze, mpanjaka’ Israeley t’i Amatsià, ana’ Ioase, mpanjaka’ Iehoda.
Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya rayu shekara goma sha biyar bayan mutuwar Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila.
26 Aa naho o fitoloña’ i Amatsià boak’ am-baloha’e pak’ am-para’eo, tsy fa sinokitse amy bokem-panjaka’ Iehoda naho Israeley hao?
Game da sauran ayyukan mulkin Amaziya, daga farko zuwa ƙarshe, an rubuta su a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
27 Le nikinia aze o e Ierosalaimeo ty amy nitoliha’ i Amatsià tsy hañorike Iehovày, ie nipitsike mb’e Lakise mb’eo, fe nañirahañe e Lakise añe vaho vinono ao.
Sa’ad da Amaziya ya bar bin Ubangiji, aka shirya masa maƙarƙashiya a Urushalima, sai ya gudu zuwa Lakish, amma suka aiki mutane suka bi shi zuwa Lakish, a can suka kashe shi.
28 Nendeseñe an-tsoavala vaho naleveñe aman-droae’e an-drova’ Iehoda ao.
Aka dawo da shi a kan doki, aka binne shi tare da kakanninsa a Birnin Yahuda.