< 1 Tesaloniana 3 >
1 Aa zahay tsy nahafifeake ka, le nilahatse t’ie hadoñe am-bangiñe Atena añe,
Saboda haka da muka kāsa daurewa, sai muka ga ya fi kyau a bar mu a Atens mu kaɗai.
2 vaho nahitri’ay mb’ama’ areo mb’eo t’i Timoty, rahalahintika naho mpitoron’ Añahare amy talili-soa’ i Norizañeiy, hamente naho hañosike anahareo amy fatokisa’ areo,
Muka aiki Timoti, wanda yake ɗan’uwanmu da kuma abokin aikin Allah a cikin yaɗa bisharar Kiristi, don yă gina ku yă kuma ƙarfafa ku cikin bangaskiyarku,
3 soa tsy ama’areo ty hembere’ o faloviloviañe zao; fe fohi’ areo te izay ty nanendreañ’ antika.
don kada kowa yă raunana ta wurin waɗannan gwaje-gwajen. Kun sani sarai cewa an ƙaddara mu don waɗannan.
4 Ie mbe tama’ areo ao le nitaroña’ay te fa antitotse ty hampisarerahañe an-tikañe; ie o oni’ areo te zoeñeo.
Gaskiyar ita ce, sa’ad da muke tare da ku, mun sha gaya muku cewa za a tsananta mana. Haka kuwa ya faru, kamar dai yadda kuka sani.
5 Ie amy zay, tsy nahafeake ka iraho, le nahitriko ty handrendreke ty fatokisa’ areo, hera nazi’ i mpañìnjey, vaho ho nilesa i fitoloña’aiy.
Saboda wannan, sa’ad da ban iya jimrewa ba, sai na aika domin in sami labarin bangaskiyarku, da fata kada yă zama mai jarraban nan ya riga ya jarrabce ku, ƙoƙarinmu kuma yă zama banza.
6 Fa ie pok’ eo hirik’ ama’ areo t’i Timoty, le nitalilie’e soa o fatokisa’ areo naho i fikokoañey, vaho t’ie nainai’e mitiahy anahareo an-kasoa, mañiry hahaisake anay hambañe ami’ty fisalala’ay hahatrea anahareo.
Amma ga shi yanzu Timoti ya dawo mana daga wurinku ya kuma kawo labari mai daɗi game da bangaskiyarku da kuma ƙaunarku. Ya faɗa mana yadda kullum kuke da tunani mai kyau a kanmu, yadda kuke marmari ku gan mu, kamar dai yadda mu ma muke marmari mu gan ku.
7 ie amy zao ry longo, amo faloviloviañe naho fanilofañe anaio fe nampanintsiñ’ anay ty fatokisa’ areo.
Saboda haka’yan’uwa, cikin dukan damuwarmu da tsananinmu an ƙarfafa mu game da ku saboda bangaskiyarku.
8 Velon-jahay henaneo, amy t’ie mijohañe amy Talè ao.
Gama yanzu tabbatacce muna da rai, da yake kuna nan tsaye daram a cikin Ubangiji.
9 Akore ty fañandriaña’ay an’ Andrianañahare hamale ty hafaleañe hirebeha’ay anahareo añatrefan’ Añaharen-tika,
Wace irin godiya ce za mu yi wa Allah saboda ku a kan dukan farin cikin da muke da shi a gaban Allahnmu ta dalilinku?
10 aa le mitolon-kalaly handro an-kalen-jahay hahaisake ty lahara’ areo, hañeneke ze tsy eneñe ami’ty fatokisa’ areo.
Dare da rana muna addu’a da himma domin mu sāke ganinku, mu kuma ba ku abin da kuka rasa a bangaskiyarku.
11 I Andrianañahare Raentika vaho i Talèntika Iesoà abey ro hañavantañe ty lala’ay mb’ama’ areo añe;
Yanzu bari Allahnmu da Ubanmu kansa da kuma Ubangijinmu Yesu yă shirya mana hanya mu zo wurinku.
12 naho hampitomboe’ i Talè nahareo naho o ila’e iabio hiraorao an-koko, hambañe ami’ty anay ho anahareo,
Ubangiji yă sa ƙaunarku ta ƙaru ta kuma yalwata ga juna da kuma ga kowa, kamar yadda tamu take muku.
13 hampijadoñe o arofo’ areoo tsy aman-tahy, miavake, añatrefan’ Añahare naho Raentikañe ami’ty fitotsaha’ i Talèntika Iesoà rekets’ o hene noro’eo.
Bari yă ƙarfafa zukatanku har ku zama marasa aibi da kuma tsarkaka a gaban Allahnmu da Ubanmu sa’ad da Ubangijimmu Yesu ya dawo tare da dukan tsarkakansa.