< 1 Samoela 9 >

1 Ie amy zao, teo t’ondaty nte-Beniamine atao Kise, ana’ i Abiele, ana’ i Tserore, ana’ i Bekorate, ana’ i Afiàke, ana’ Ieminý, ondaty fatratse.
An yi wani mutum, attajiri daga kabilar Benyamin, sunansa Kish, ɗan Abiyel, jikan Zeror na iyalin Bekorat daga dangin Afiya.
2 Amañ’ ana-dahy re, i Saòle ty tahina’e, ajalahy montso­tsòre. Tsy amo ana’ Israele iabio ty nisoa vintañe te ama’e, le an-tsoro’e mañambone ty nilikoare’e ondaty iabio.
Yana da ɗa mai suna Shawulu, wani kyakkyawan saurayi. A cikin mutanen Isra’ila ba wanda ya fi shi kyau, ya kuma fi kowa tsaye.
3 Nimotso amy zao o borìke-rene’ i Kise, rae’ i Saoleo. Le hoe t’i Kise amy Saole ana’e, Endeso ty mpitoroñe vaho miongaha, akia, paiao i borìke rey.
To, ana nan sai jakunan Kish mahaifin Shawulu suka ɓace. Kish ya ce wa ɗansa, “Tashi ka tafi tare da wani daga cikin bayi, ku nemo jakunan.”
4 Nisoroke ty vohi’ Efraime re vaho niranga mb’an-tane’ Sa­lisà añe, f’ie tsy nioniñe. Aa le niary mb’ an-tane Salime fe tsy tao, niranga ty tane’ o nte-Beniamineo, f’ie tsy niisa’ iareo.
Suka bi ta ƙasar tudu ta Efraim, suka ratsa ta ƙasar Shalisha amma ba su same su ba. Suka bi ta ƙasar Shalim, a can ma ba su same su ba sai suka bi ta ƙasar Benyamin, a can ma ba su same su ba.
5 Aa ie nivotrak’ an-tane’ Tsofaý añe le hoe re amy mpitoro’ey, Antao hibalike hera hapon-draeko ty fihakahakà’e amo borìkeo vaho itika ka ty himarimariha’e.
Da suka iso gunduman Zuf, sai Shawulu ya ce wa bawan da yake tare da shi, “Zo mu koma kada mahaifina yă bar damuwa a kan jakuna, yă shiga damuwa game da mu.”
6 Le hoe re ama’e, Inao te an-drova aroa-hoekeo ty ondatin’ Añahare aman-kasy le tsy mete tsy mife­tsake ze hene saontsie’e; antao ho mb’eo, hera hatalili’e ty lala-komban-tika.
Amma bawan ya amsa ya ce, “Duba, a wannan gari akwai wani mutumin Allah, ana ganin girmansa ƙwarai kuma duk abin da ya faɗa yakan zama gaskiya. Mu tafi can wurinsa wataƙila zai gaya mana hanyar da za mu bi.”
7 Aa hoe t’i Saole amy mpitoro’ey, Aa naho miheo mb’eo tika, ino ty ho banabanaen-tika am’indatiy? fa ritse ty mofo an-karon-tikañ’ ao vaho tsy eo ty ravoravo hatolotse am’indatin’ Añaharey; ino ty aman-tika?
Shawulu ya ce wa bawan, “Idan muka isa can, me za mu ba wa mutumin? Ga shi abinci guzurinmu duk ya ƙare, ba mu da wani abin da za mu kai wa mutumin Allahn nan. Me muke da shi?”
8 Le hoe ty natovo’ i mpitoroñey amy Saole, Intoy an-tañako ty fah’ efa’ ty bogady volafoty, hatoloko am’ indatin’ Añaharey hitoroa’e ty homban-tikañe,
Bawan ya sāke ce masa, “Duba ina da kwatar azurfar da zan ba wa mutumin Allah don yă gaya mana wace hanya ce za mu bi.”
9 (Ie te taolo e Israele ao, naho nimb’eo t’indaty hañontane aman’ Añahare, le hoe re: Antao homb’ amy mpioniñey: fa natao mpioniñe henane zay ty atao mpitoky henaneo.)
(A dā a Isra’ila, in wani yana so yă nemi nufin Allah, mutumin yakan ce, “Zo mu tafi wajen mai duba.” Gama wanda ake ce da shi annabi a yanzu, a dā ana kiransa mai duba ne.)
10 Aa le hoe t’i Saole amy mpitoro’ey, To o reha’oo, antao hizilike, le nimoak’ an-drova’ indatin’ Añaharey ao.
Shawulu ya ce wa bawansa, “Madalla, zo mu tafi.” Sai suka kama hanya suka nufi birnin da mutumin Allah yake.
11 Aa ie nañambone’ i fitroarañe mb’ amy rovay mb’eoy, le nitendreke somondrara niakatse hitoha rano, vaho nanoa’e ty hoe: Eo v’i mpioniñey?
Sa’ad da suke haura tudun zuwa birnin, sai suka sadu da waɗansu’yan mata sun fito za su ɗiban ruwa. Sai suka tambaye su, suka ce, “Mai duba yana nan?”
12 Le hoe ty natoi’e, Eo re; toe aolo’ areo; ihitrifo henaneo, ie nimb’ an-drova mb’eo anindroany, amy te fisoroñañe ho a ondatio ty an-kaboañe ey te anito.
’Yan matan suka ce, “I, yana nan, ai, ga shi ma a gabanku, ku hanzarta. Shigowarsa ke nan a garin, domin yau mutane za su ba da sadaka a bagade a kan tudu.
13 Ie mimoak’ an-drova nahareo le ho tendrek’ ama’e aolo’ ty hitroara’e mb’ an-kaboañe mb’eo hikama; fa tsy hikama ondatio naho tsy miheo mb’eo hey re, amy t’ie ty mpitata i soroñey; izay vaho mikama o nambaràñeo. Aa le mionjona henaneo; fa ho oni’ areo.
Da zarar kun shiga garin, za ku same shi kafin yă tafi cin abinci a wurin yin sadakar, can kan tudu. Gama jama’a ba za su ci ba, sai ya kai can ya sa albarka a sadakar, sa’an nan waɗanda aka gayyata su ci. Ku haura da sauri, za ku same.”
14 Aa le nionjom-b’an-drova mb’eo iereo; le ie nimoak’ amy rovay, hehe te boak’ ao hifanampe am’ iereo t’i Samoele, mihitrike mb’an’ kaboañe mb’eo.
Suka haura zuwa birnin, da shigarsu sai ga Sama’ila ya nufo su a hanyarsa ta zuwa kan tudu.
15 Ie amy zao fa nabenta’ Iehovà amy Samoele, an-dravembia’e omale te hivotrake t’i Saole, ami’ty hoe:
Kafin zuwa Shawulu, Ubangiji ya riga ya bayyana wa Sama’ila ya ce,
16 Hamaray hoe zao, ty hañirahako ama’o t’indaty boak’an-tane Beniamine, ie ty horiza’o ho mpanjaka hifehe’ ondatiko Israeleo, le ie ty handrombake ondatikoo am-pità’ o nte Pilistio; fa nisarieko ondatikoo, le niheo amako ty fitoreova’ iareo.
“Gobe war haka zan aiko maka da wani mutum daga ƙasar Benyamin. Ka keɓe shi shugaban mutanena Isra’ila. Shi zai cece mutanena daga hannun Filistiyawa. Na ga azabar mutanena gama kukansu ya hauro wurina.”
17 Aa ie niisa’ i Samoele t’i Saole, le hoe t’Iehovà ama’e, Hehek’ indaty nanoeko ama’o ty hoe: Io hoekeo ty hifeleke ondatikoo.
Da Sama’ila ya hangi Shawulu, Ubangiji ya ce masa, “Ga mutumin da na yi maka magana, shi ne zai bi da mutanena.”
18 Nitotok’ amy Samoele t’i Saole an-dalambey eo, nanao ty hoe: Ehe, isaontsio te aia ty anjomba’ i mpioniñey.
Shawulu ya sami Sama’ila a hanyar shiga gari, sai ya tambaye shi ya ce, “Ina roƙonka ka nuna mini gidan mai duba?”
19 Aa le hoe ty natoi’ i Samoele, Izaho o mpioniñeo; miaoloa ahy mb’ ankaboañe ey, amy t’ie hitrao-pikama amako anito; le hapoko hañavelo te maray vaho hene ho taroñeko ama’o ze añ’arofo’o.
Sama’ila ya ce, “Ni ne mai duban, ka yi gaba zuwa ka tudu, gama yau za ka ci tare da ni, da safe kuma in sallame ka, in gaya muku duk abin da yake a zuciyarku.
20 Le i borì’o ni-motso telo andro zay, ko vetsevetse’o; fa nirendreke. Aa vaho ama’ ia ty fisalala’ Israele iaby? Tsy ama’o hao naho amy anjomban-drae’oy?
Game da jakunan da suka ɓace kwana uku kuwa, kada ka damu, an same su. Ga wane ne Isra’ila ta sa dukan zuciya, in ba ga kai da kuma dukan iyalin mahaifinka ba?”
21 Nanoiñe ami’ ty hoe t’i Saole: Tsy nte-Beniamine hao iraho, ty kede amo fifokoa’ Israele iabio? ty hasavereña’ay ka ro kede amo hene’ hasavereña’ i Beniamineo? aa vaho ino o saontsia’oo?
Shawulu ya ce, “Ashe, ni ba mutumin Benyamin ba ne daga ƙaramar kabila ta Isra’ila? Dangina kuma ba shi ba ne mafi kakanni a cikin kabilar Benyamin ba? Yaya za ka faɗa mini irin wannan magana.”
22 Nendese’ i Samoele t’i Saole naho i mpitoro’ey, naho nampihovae’e añ’an­jomba’e vaho nampiambesare’e an-dohà’ o nambaràñe iabio; nitelo-polo varañe ondatio.
Sa’an nan Sama’ila ya shiga da Shawulu da baransa ya zaunar da su a gaban waɗanda aka gayyata, mutanen sun kai wajen mutum talatin.
23 Le hoe t’i Samoele amy mpanokoñey, Azotsò i fate-kena natoloko azoy, i nataoko ty hoe: Apoho añ’ila’o.
Sama’ila ya ce wa mai dahuwa, “Kawo naman da na ba ka, wannan da na ce ka ajiye dabam.”
24 Aa le rinambe’ i mpanokoñey ty sokataña’e reketse ze ama’e vaho nazotso’e amy Saole. Le hoe t’i Samoele: Ingo o navìkeo! apoho añatrefa’o le mikamà; fa nahaja ho azo amo famantañañe zao; hoe ka ty asako: Fa nambaràko ondaty reo. Aa le nitrao-pikama amy Samoele t’i Saole amy andro zay.
Sai mai dahuwan ya ɗauko cinya da abin da yake bisanta ya kawo ya ajiye a gaban Shawulu. Sama’ila ya ce, “Ga abin da aka ajiye dominka. Ka ci, gama an keɓe shi dominka saboda wannan hidima daga lokacin da na ce, ‘Na gayyaci baƙi.’” Shawulu kuwa ya ci tare da Sama’ila a ranan nan.
25 Aa ie nizotso mb’ an-drova mb’eo boak’ an-kaboañey, le nifanaontsy amy Saole an-tafon’anjomba.
Bayan suka gangaro daga tudu zuwa cikin gari, Sai Sama’ila ya yi magana da Shawulu a ɗakin samansa.
26 Aa le nañaleñaleñe iereo, naho kinanji’ i Samoele t’i Saole homb’ an-tafo mb’eo te manjirike àndro, ami’ty hoe: Mitroara fa haseseko. Aa le niongake t’i Saole naho niavotse mb’eo ie roe.
Da asuba sai suka tashi, Sama’ila ya kira Shawulu daga ɗakin sama ya ce, “Ka shirya, zan sallame ka.” Da Shawulu ya shirya, sai Sama’ila da Shawulu suka fita waje tare.
27 Ie nizotso mb’am-pigadoña’ i rovay mb’eo le hoe t’i Samoele amy Saole: Ampandenao aolon-tika mb’eo o mpitoro’oo—aa le nionjom-beo re; fa ihe mijohaña hey, hampijanjiñako ty tsaran’ Añahare.
Suna dab da ƙarshen gari, sai Sama’ila ya ce wa Shawulu, “Ka ce wa bawanka yă yi gaba, kai ka ɗan dakata a nan tukuna, domin in ba ka saƙo daga Allah.”

< 1 Samoela 9 >