< 1 Samoela 16 >

1 Hoe t’Iehovà amy Samoele: Pak’ombia t’ie mbe handala i Saole kanao fa nadòko tsy ho mpanjaka’ Israele ka? lipolipò menake i tsifa’oy le akia, fa hiraheko mb’am’ Iisay nte-Betlekheme mb’eo fa nijoboñeko mpanjaka ho ahy ty raik’ amo ana’eo.
Ubangiji ya ce wa Sama’ila, “Har yaushe za ka yi ta makoki saboda Shawulu? Na riga na ƙi shi da zaman sarkin Isra’ila. Ka cika ƙahonka da mai, zan aike ka zuwa wurin Yesse na Betlehem. Na zaɓi ɗaya daga cikin’ya’yansa maza yă zama sarki.”
2 Le hoe t’i Samoele, Akore ty handenàko mb’eo? ke ho rendre’ i Saole, hañohofa’e loza. Le hoe t’Iehovà. Andeso tamana vaho anò ty hoe: Pok’ atoy iraho hanao soroñe am’ Iehovà.
Amma Sama’ila ya ce, “Yaya zan yi haka? Ai, in Shawulu ya ji labari, zai kashe ni.” Ubangiji ya ce, “To, sai ka tafi tare da’yar karsana ka ce, ‘Na zo don in yi wa Ubangiji hadaya.’
3 Kanjio t’Iisay hiatrefa’e i soroñey, le hatoroko azo ze hanoe’o, vaho horiza’o ho ahy ty hitoñonako añarañe.
Ka gayyato Yesse a wurin hadayar, ni kuma zan gaya maka abin da za ka yi. Za ka shafe mini wanda na nuna maka.”
4 Le nanoe’ i Samoele i tsinara’ Iehovày vaho niheo mb’e Betlekheme mb’eo. Le ninevenevetse amy fitotsaha’ey o androanavi’ i rovaio nanao ty hoe: An-kanintsiñe hao ty ivotraha’o atoy?
Sama’ila kuwa ya yi abin da Ubangiji ya umarce shi. Da ya isa Betlehem, sai dattawan garin suka tarye shi da rawar jiki, suka ce masa, “Mai duba, wannan ziyara lafiya dai ko?”
5 Le hoe re, Fañanintsiñe, pok’ eo iraho hisoroñe amy Iehovà; mañefera vatañe, naho mindreza amako mb’ amy soroñey; le nefera’e ka t’Iisay naho o ana’eo vaho nambara’e homb’ amy soroñey.
Sama’ila ya ce, “I, lafiya ƙalau. Na zo ne domin in yi wa Ubangiji hadaya. Ku tsarkake kanku sa’an nan ku zo mu tafi wurin yin hadaya tare.” Ya kuma sa Yesse da’ya’yansa maza su tsarkake kansu, su je wurin hadayar.
6 Ie nihirike, le nitalare’e t’i Eliabe, nitsakore ty hoe; Toe añatrefa’ Iehovà eo i horìza’ey.
Da isarsu, Sama’ila ya ga Eliyab sai ya yi tsammani shi ne, sai ya ce, “Lalle ga shafaffe na Ubangiji tsaye a gaban Ubangiji.”
7 Fe hoe t’Iehovà amy Samoele; Ko mandrèndreke ty lahara’e ndra ty haabo’ ty fijohaña’e, amy t’ie fa nadòko; toe tsy ami’ty fahaisaha’ ondatio ro ie, amy te mandrèndreke ty vinta’e alafe’e ondatio, vaho mandrendrek’ arofo t’Iehovà.
Amma Ubangiji ya ce wa Sama’ila, “Kada ka dubi kyan tsarinsa ko tsayinsa, domin ba shi nake so ba, gama yadda Ubangiji yake gani, ba haka mutum yake gani ba. Mutum yakan dubi kyan tsari ne kawai daga waje, amma Ubangiji yakan dubi zuciya.”
8 Kinanji’ Iisay t’i Abinadabe vaho nampiarie’e añatrefa’ i Samoele. Fa hoe re, Tsy jinobo’ Iehovà toke.
Sai Yesse ya kira Abinadab yă zo gaban Sama’ila. Amma Sama’ila ya ce, “Ko wannan ma Ubangiji bai zaɓe shi ba.”
9 Nampiarie’ Iisay ama’e ka t’i Samà, fa hoe re, toe tsy jinobo’ Iehovà ka toke.
Sai Yesse ya sa Shamma yă zo gaban Sama’ila, amma Sama’ila ya ce, “Ubangiji bai zaɓi wannan ma ba.”
10 Aa le nampiarie’ Iisay añatrefa’ i Samoele ty ana-dahi’e fito, fa hoe t’i Samoele am’ Iisay, Tsy jinobo’ Iehovà o retoañe.
Yesse ya sa’ya’yansa maza bakwai suka wuce gaban Sama’ila, amma Sama’ila ya ce masa, “Ubangiji bai zaɓi waɗannan ba.”
11 Le hoe t’i Samoele am’Iisay, Etoañ’ iaby hao o ana’oo? le hoe re: Mbe añe ty tsitso’e; toe miarak’ añondry. Le hoe t’i Samoele am’ Iisay: Ampañitrifo; fa tsy hivory tika ampara’ t’ie pok’eo.
Don haka ya tambayi Yesse ya ce, “Su ke nan’ya’yan maza da kake da su?” Yesse ya ce, “Har yanzu akwai ɗan autan, amma yana kiwon tumaki.” Sama’ila ya ce, “Ka aika yă zo, ba za mu zauna ba sai ya iso.”
12 Aa le nampañitrife’e naho nampizilihe’e. Volovoloen-dre, niloeloe o maso’eo naho naràm-bintañe; vaho hoe t’Iehovà: Miongaha orizo, ie toke.
Sai ya aika aka kawo shi. Ga shi kuwa kyakkyawan saurayi ne mai kyan gani. Ubangiji ya ce, “Tashi ka shafe shi, shi ne wannan.”
13 Aa le rinambe’ i Samoele i tsifa ama’ menakey naho noriza’e añivo’ o longo’eo; vaho namparin­gatse i Davide henane zay ty Arofo’ Iehovà. Le niongake t’i Samoele nimb’ e Ramà mb’eo.
Saboda haka Sama’ila ya ɗauko ƙahon nan da yake da mai ya shafe Dawuda a gaban’yan’uwansa. Daga wannan rana kuwa ruhun Ubangiji ya sauko wa Dawuda da iko. Sai Sama’ila ya koma Rama.
14 Ie amy zao, fa nienga i Saole ty Arofo’ Iehovà, vaho nañangara’ ty fañahy raty boak’ am’ Iehovà.
To, fa, Ruhun Ubangiji ya riga ya rabu da Shawulu, sai mugun ruhu daga Ubangiji ya soma ba shi wahala.
15 Le hoe o mpitoro’ i Saoleo ama’e: Eo hey, toe fañahy raty boak’ aman’ Añahare ty mañangatse azo henaneo;
Ma’aikatan Shawulu suka ce masa, “Duba, ga mugun ruhu daga Allah yana ba ka wahala.
16 ee te hafanto’ i talè’ay henaneo o mpitoro’e miatrek’ azeo, ty hitsoeke mpititike maro-taly mahimbañe; aa ie mañangats’ ama’o i fañahy raty boak’ aman’ Añaharey, le hititiha’e am-pità’e, hampanintsiñ’ azo.
Ranka yă daɗe, muna so ka ba mu izini mu tafi, mu nemo wanda ya iya kiɗan molo, domin duk sa’ad da mugun ruhun nan daga Allah ya tashi, sai yă kaɗa molon don hankalinka yă kwanta.”
17 Le hoe t’i Saole amo mpitoro’eo: Paiao ho ahy henaneo t’indaty mahafititike, le endeso mb’amako mb’etoa.
Saboda haka Shawulu ya ce wa ma’aikatansa, “Ku nemo wanda ya iya kiɗan molo sosai ku kawo mini.”
18 Aa hoe ty natoi’ ty ajalahy, Inao, nitrea’ay ty ana’ Iisay nte-Betlekheme, mpititike mahay, ie fanalolahy naho lahindefoñe, mahity am-pitoloñañe, ondaty soa vintañe vaho ama’e t’Iehovà.
Ɗaya daga cikin bayin ya ce, “Na san wani yaro, ɗan Yesse na Betlehem, ya iya kiɗan molo, yana da hikima, shi kuma ya iya yaƙi. Ya iya magana, ga shi kuma kyakkyawa, Ubangiji kuwa yana tare da shi.”
19 Aa le nahitri’ i Saole am’Iisay ty hoe: Iraho mb’ amako mb’etoa i Davide ana’o mpiarak’ añondriy.
Sai Shawulu ya aiki manzanni zuwa wurin Yesse ya ce, “Ka aiko mini da ɗanka Dawuda wanda yake kiwon tumaki.”
20 Le nandrambe borìke t’Iisay naho nampilogologoe’e mofo naho ty zonjòn-divay naho ty vik’ose vaho nampihitrife’e mb’ amy Saole mb’eo añamy Davide, ana’e.
Saboda haka Yesse ya ɗauki jaki tare da burodi da ruwan inabi da ɗan ƙarami bunsuru ya ba wa ɗansa Dawuda yă kai wa Shawulu.
21 Nimb’ amy Saole mb’eo t’i Davide naho nijohañe añatrefa’e; le vata’e nikokoa’e; vaho nanoe’e mpinday ty fikala’e.
Dawuda ya isa wurin Shawulu ya shiga hidimarsa. Shawulu kuwa ya so shi ƙwarai da gaske. Dawuda ya zama ɗaya daga cikin masu sanya sulke.
22 Le nahitri’ i Saole am’ Iisay ty hoe: Ehe, iantofo te hijohañe añatrefako t’i Davide, ie nanjo fañisohañe am-pahatreavako.
Sa’an nan Shawulu ya aika saƙo wurin Yesse cewa, “Ka bar Dawuda yă yi mini hidima domin ina jin daɗinsa ƙwarai.”
23 Aa ndra mb’ia nañangaram-pañahy boak’ aman’ Añahare t’i Saole le rinambe’ i Davide i marovaniy naho nititihe’e am-pità’e; le nitotòtse t’i Saole, vaho nanintsiñe fa nisitak’ ama’e i anga-dratiy.
Duk lokacin da ruhun nan daga Allah ya sauko a kan Shawulu, sai Dawuda yă ɗauki molonsa yă kaɗa. Sa’an nan sauƙi yă zo wa Shawulu, mugun ruhu kuma yă rabu da shi.

< 1 Samoela 16 >