< 1 Mpanjaka 16 >

1 Aa le niheo am’Ieho ana’ i Kananý ty tsara’ Iehovà amy Baasa, nanao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Yehu ɗan Hanani game da Ba’asha,
2 Kanao naonjoko amy debokey irehe naho nanoeko mpifehe Israele, ondatikoo, naho nañaveloa’o an-tsata’ Iarovame nampanan-tahiñe ondatiko Israeleo hanigik’ ahy hibosehako amo hakeo’eo,
“Na ɗaga ka daga ƙura na mai da kai shugaban mutanena Isra’ila, amma ka yi tafiya a hanyoyin Yerobowam, ka kuma sa mutanena Isra’ila suka yi zunubi, ka tsokane ni na yi fushi ta wurin zunubansu.
3 inao! ho faopaoheko añe t’i Baasa naho i anjomba’ey vaho hanoeko hambañe amy anjomba’ Iarovame ana’ i Nebatey;
Saboda haka ina gab da cinye Ba’asha da gidansa, zan kuma mai da gidanka kamar na Yerobowam ɗan Nebat.
4 ze amy Baasa mibanitse an-drova ao le ho hanen’ amboa vaho habotse’ o voron-tiokeo o aze miantantiritse an-teteke eio.
Karnuka za su cinye waɗanda suke na Ba’asha da suka mutu a birni, tsuntsaye kuma za su cinye waɗanda suka mutu a jeji.”
5 Ty ila’ o fitoloña’ i Baasao naho o tolon-draha’eo vaho o haozara’eo; tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
Game da sauran ayyukan mulkin Ba’asha, abin da ya yi, da kuma nasarorinsa, an rubuta su cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
6 Nitrao-piròtse aman-droae’e t’i Baasa naho nalenteke e Tirtsà ao vaho nandimbe aze ho mpifehe t’i Elà ana-dahi’e.
Ba’asha ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Tirza. Sai Ela ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
7 Mbore niatreatre i Baasa naho i anjomba’ey, am-pità’ Iehò, mpitoky, ana’ i Kananý ty tsara’ Iehovà, ty amo haloloañe iaby nanoe’e am-pivazohoa’ Iehovào, hanigìk’ aze hiforoforo amo fitoloñam-pità’eo, ie nanahake i anjomba’ Iarovame nañohofa’e lozay.
Ban da haka, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Yehu ɗan Hanani wa Ba’asha da gidansa, saboda dukan muguntar da ya aikata a gaban Ubangiji, ya tsokane shi yă yi fushi ta wurin abubuwan da ya yi, da kuma zama kamar gidan Yerobowam, da kuma domin ya hallaka gidan Yerobowam.
8 Amy taom-paha-roapolo-eneñ’ ambi’ i Asa mpanjaka’ Iehoday, ty namotora’ i Elà ana’ i Baasa nifehe Israele e Tirtsà ao vaho nifehe roe taoñe.
A shekara ta ashirin da shida ta Asa sarkin Yahuda, Ela ɗan Ba’asha ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Tirza shekaru biyu.
9 Nikinià’ i Zimrý mpitoro’e, mpifeleke ty an-tsasa’ o sarete’eo, ie e Tirtsà añe nigenoke ho mamo añ’ akiba’ i Artsà, mpamandro’ i anjomba’e e Tirtsày,
Zimri, ɗaya daga cikin shugabanni, wanda ya shugabanci rabin kekunan yaƙin Ela, ya yi maƙarƙashiya a kansa. Ela yana a Tirza a lokacin, ya bugu a gidan Arza, sarkin fada a Tirza.
10 le nizilik’ ao ty Zimrý nanjevoñe naho namono aze an-taom-paha-roapolo-fito’ ambi’ i Asa, mpanjaka’ Iehoda vaho nandimbe aze nifeleke.
Zimri ya shiga, ya buge shi ya kashe a shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda. Sa’an nan ya gāje shi a matsayin sarki.
11 Ie niorotse nifehe naho vata’e niambesatse amy fiambesa’ey, le fonga zinama’e ty anjomba’ i Baasa; tsy nenga’e raike amo longo’eo, ndra amo rañe’eo ty namany an-kijoly.
Nan da nan sai ya fara mulki ya kuwa zauna a kujerar sarauta, ya kashe dukan iyalin Ba’asha. Bai bar namiji guda ɗaya ba, ko dangi, ko aboki.
12 Fonga narotsa’ i Zimrý ty anjomba’ i Baasa, ty amy tsara’ Iehovà nafe’e amy Baasa añamy Iehò, mpi­toky,
Ta haka Zimri ya hallaka dukan iyalin Ba’asha, bisa ga maganar da Ubangiji ya yi game da Ba’asha ta wurin annabi Yehu.
13 ty amo hakeo’ i Baasao naho o tahi’ i Elà ana’eo, amo ha­keo’eo naho ie nampanan-tahiñe Is­raele vaho nanigike ty haviñera’ Iehovà Andrianañahare’ Israele amo hakoaha’ iareoo.
Wannan ya faru saboda dukan zunuban Ba’asha da waɗanda ɗansa Ela ya yi, da ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila, yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
14 Aa naho o fitoloña’ i Elà ila’eo, o fonga raha nanoe’eo; tsy fa sinokitse amy bokem-pamolili­añe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
Game da sauran ayyukan mulkin Ela, da dukan abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
15 Ie an-taom-paha-roapolo-fito’ ambi’ i Asa mpanjaka’ Iehoda, le nifehe fito andro e Tirtsà ao t’i Zimrý. Nitobe hañatreatre’ i Gebetonen-te-Pelistio, ondatio henane zay.
A shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda, Zimri ya yi mulki a Tirza kwana bakwai. Mayaƙa suka yi sansani kusa da Gibbeton, wani garin Filistiyawa.
16 Aa ie jinanji’ ondaty an-tobe ao, ty hoe: Nikilily t’i Zimrý namono i mpanjakay, le nanoe’ Israele iaby mpanjaka’ Israele t’i Omrý, mpifehe’ i valobohòkey an-tobe ao amy andro zay.
Sa’ad da Isra’ilawa a cikin sansani suka ji cewa Zimri ya yi maƙarƙashiya a kan sarki, ya kuma kashe shi, sai suka yi shela, suka naɗa Omri, shugaban mayaƙa ya zama sarki a bisa Isra’ila, a wannan rana a cikin sansani.
17 Niavotse boak’e Gibetone t’i Omrý rekets’ Israele iaby nañarikatoke i Tirtsà.
Sai Omri da dukan Isra’ilawa suka janye daga Gibbeton, suka yi wa Tirza kwanto.
18 Naho nioni’ i Zimrý t’ie nandrambe i rovay, le nimoak’ amy fitilik’ abo’ i anjom­bam-panjakaiy, le finoro­toto’e ama’e i anjombam-panjakay vaho nihomake,
Da Zimri ya ga cewa an kame birnin, sai ya je ya shiga hasumiya fadan sarki ya sa wa fadan wuta wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu.
19 ty amo hakeo nanoe’e an-karatiañe am-pivazohoa’ Iehovào amy naña­veloa’e an-tsata’ Iarovamey vaho amo tahiñe nanoe’e hampandilatse Israeleo.
Wannan ya faru saboda zunuban da ya yi, ya yi mugunta a gaban Ubangiji ya kuma yi tafiya a hanyoyin Yerobowam da kuma cikin zunubin da Yerobowam ya yi da ya sa Isra’ila suka yi.
20 Aa naho o fitoloña’ i Zimrý ila’eo; i fikitrohan-draty nanoe’ey; tsy fa sinokitse amy bokem-pamolili­añe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
Game da sauran ayyukan mulkin Zimri, da tawayen da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
21 Nizara roe amy zao o nte-Israeleo; nañorike i Tibný ana’ i Ginate ty vaki’ ondatio hanoe’ iereo mpanjaka, le nañorike i Omrý ka ty vaki’e.
Sai mutanen Isra’ila suka rabu kashi biyu; rabi guda sun goyi bayan Tibni ɗan Ginat yă zama sarki, ɗayan rabin kuma sun goyi bayan Omri.
22 Fe naha­rotsake o mpaño­rike i Tibný ana’ i Ginateo o naño­rike i Omrio; aa le nikoromake t’i Tibný vaho nifehe t’i Omrý.
Amma mabiyan Omri suka nuna sun fi na Tibni ɗan Ginat ƙarfi. Sai Tibni ya mutu, Omri kuwa ya zama sarki.
23 Amy taom-paha-telopolo-raik’ ambi’ i Asa mpanjaka’ Iehoday ty niorota’ i Omrý nifehe’ Israele, le nifeleke folo-tao-ro’amby, nifehe enen-taoñe e Tirtsà.
A shekara ta talatin da ɗaya na Asa sarkin Yahuda, Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki shekara goma sha biyu, shekaru shida a Tirza.
24 Vinili’e talen­ta volafoty roe amy Semere ty tamboho atao So­merone, le nandranjy amy haboañey vaho nitokave’e Somerone i rova nam­boare’ey ty amy tahina’ i Semere tompo’ i tambohoiy.
Ya saya tudun Samariya daga Shemer, a bakin talentin biyu na azurfa, ya kuma gina birni a kan tudun, ya kira shi Samariya, bayan Shemer, sunan mai tudun a dā.
25 Ni­to­lon-karatiañe am-pihaino’ Iehovà t’i Omrý, lombolombo’ o niaolo aze iabio o haloloañe nanoe’eo;
Amma Omri ya yi mugunta a gaban Ubangiji, ya kuma yi zunubi fiye da dukan waɗanda suka kasance kafin shi.
26 amy te fonga nañaveloa’e o sata’ Iarovame ana’ i Nebateo naho i tahiñe nampanaña’e hakeo Israeley, ie nanigìke Iehovà Andrianañahare’ Israele hiviñera’e amo hakoaha’ iareoo.
Ya yi tafiya a dukan hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat da kuma cikin zunubinsa wanda ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
27 Le o fitoloña’ i Omrý ila’eo naho ty haozarañe naboa’e, tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
Game da sauran ayyukan mulkin Omri, abin da ya yi, da kuma abubuwan da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
28 Nitrao-piròtse aman-droae’e t’i Omrý naho nalenteke e Somerone ao vaho nandimbe aze nifehe t’i Akabe, ana’e.
Omri ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Samariya. Sai Ahab ya gāje shi a matsayin sarki.
29 An-taom-paha-telopolo-valo’ ambi’ i Asa mpanjaka’ Iehoda ty niorota’ i Akabe ana’ i Omrý nifehe Israele le nifeleke Israele e Somerone ao roapolo taoñe ro’amby;
A shekara ta talatin da takwas ta Asa sarkin Yahuda, Ahab ɗan Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Samariya a kan Isra’ila, shekara ashirin da biyu.
30 nanao haloloañe am-pivazohoa’ Iehovà t’i Akabe ana’ i Omrý, mandikoatse o niaolo aze iabio.
Ahab ɗan Omri ya yi mugunta sosai a gaban Ubangiji fiye da wani daga cikin waɗanda suka riga shi.
31 Ie amy zao, hoe nimaivañ’ ama’e ty manjotik’ amo hakeo’ Iarovame ana’ i Nebateo t’ie mbore nañenga Iizebele ho vali’e, ie ana’ i Etebaale mpanjaka’ o nte-Tsidoneo naho nimb’eo nitoro­ñe i Baale vaho nitalahoa’e.
Bai zama masa wani abu mai wuya ba, yă yi zunuban Yerobowam ɗan Nebat, har ma ya auri Yezebel’yar Etba’al sarkin Sidoniyawa, ya kuma fara bauta wa Ba’al, ya yi masa sujada.
32 Nampitroara’e kitrely ty Baale amy anjomba’ i Baale niran­jie’e e Someroney.
Ya kafa bagade domin Ba’al a haikalin Ba’al da ya gina a Samariya.
33 Nam­boare’ i Akabe ka ty ala-vondro; nilombolombo’ o mpanjaka’ Israele niaolo aze iabio t’i Akabe ami’ty fani­giha’e ty haviñera’ Iehovà Andrianañahare’ Israele.
Ahab ya gina ginshiƙin Ashera, ya kuma aikata abubuwa masu yawa don yă tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi fiye da dukan sarakunan Isra’ila da suka riga shi.
34 Tañ’ andro’e ty namboare’ i Kiale ty Ierikò. I Abirame tañolo­ño­loña’e ty nampipoha’e o mananta’eo le i Segobe tsitso’e ty nampitroara’e o lalambeio ty amy tsara’ Iehovà nitsa­rae’e añam’ Iehosoa ana’ i Noney.
A lokaci Ahab ne, Hiyel mutumin Betel ya sāke gina Yeriko. Ya kafa tushensa a bakin ran ɗan farinsa Abiram, ya kuma kafa ƙofofinsa a bakin ran autansa Segub, bisa ga maganar Ubangiji da ya yi ta wurin Yoshuwa ɗan Nun.

< 1 Mpanjaka 16 >