< 1 Jaona 1 >

1 Tam-pifotorañey i Tsaran-kaveloñey, ie i jinanji’aiy, niisam-pihaino’aiy, nisambà’ay naho tsinapa-pità’aiy.
Abin nan da yake tun daga farko, wanda muka ji, wanda muka gani da idanunmu, wanda muka gani hannuwanmu suka kama, a wajen maganar rai.
2 (Fa naboake i haveloñey le niisa’ay, naho mita­lily, vaho itaroña’ay i haveloñe nainai’e aman-dRae ao vaho nabentatse ama’aiy.) (aiōnios g166)
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios g166)
3 Taroñe’ay ka o niisa’ay naho jinanji’aio, soa te hitrao-drehak’ ama’ay nahareo. Toe miharo rehak’ aman-dRae naho amy Ana’e Iesoà Norizañey zahay.
Wannan da muka gani muka ji muka baku labari, domin kuyi zumunci da mu, zumuncinmu kuwa tare da Uba yake da Dansa Yesu Almasihu.
4 Isokira’ay o raha zao, hañenefañe ty haeha’areo.
Haka nan, muna rubuta maku wadannan abubuwa domin farin cikinmu ya cika.
5 Zao ty entañe nijinanjiñe’ay naho itaroña’ay, Toe Hazavàñe t’i Andrianañahare; ie tsy aman’ ieñe, ndra loli’e.
Wannan shi ne sakon da muka ji daga wurinsa mu kuwa muka sanar da ku: Allah haske ne a wurinsa kuwa babu duhu ko kadan.
6 Naho mihàboke t’ie mitrao-drehak’ ama’e fe mañavelo amy ieñey ao, le mandañitse, tsy mañavelo an-katò.
Idan mun ce muna zumunci da shi kuma muna tafiya cikin duhu, muna yin karya kuma bama aikata gaskiya.
7 F’ie mañavelo an-kazavàñe, amy te Ie ro an-kazavàñ’ ao, le mitrao-drehake tika vaho liove’ ty lio’ Iesoà Ana’e amy ze fonga tahiñe.
Amma idan muna tafiya cikin haske kamar yadda yake cikin haske, muna zumunci da juna, jinin Yesu Dansa ya wankemu daga dukka zunubi.
8 Aa naho mieva t’ie tsy aman-kakeo le mamañahy vatañe, vaho tsy aman-tika ty hatò.
Idan mun ce bamu da zunubi, muna rudin kanmu kenan, ba kuma gaskiya a cikinmu.
9 Ie miantoke hakeo, le migahiñe naho vantan-dre hañaha o tahin-tikañeo, hañaliova’e amy ze fonga hatsi­vokarañe.
Amma idan mun fadi zunubanmu, shi mai aminci ne, mai adalci da zai gafarta mana zunubanmu, ya kuma wankemu daga dukkan rashin adalci.
10 Ie manao te mb’e lia tsy nanao hakeo le mampandañitse aze vaho tsy aman-tika o tsara’eo.
Idan mun ce bamu yi zunubi ba, mun mai da shi makaryaci kenan, maganarsa kuma bata cikinmu.

< 1 Jaona 1 >