< Zabbuli 67 >

1 Ya Mukulu wa Bayimbi. Ebivuga eby’enkoba. Zabbuli. Oluyimba. Ayi Katonda tukwatirwe ekisa, otuwe omukisa, era otwakize amaaso go.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Tare da kayan kiɗi masu tsirkiya. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă yi mana alheri yă kuma albarkace mu yă kuma sa fuskarsa ta haskaka a kanmu, (Sela)
2 Ekkubo lyo limanyibwe mu nsi, n’obulokozi bwo mu mawanga gonna.
don a san hanyoyinka a duniya, cetonka kuma a cikin dukan al’ummai.
3 Abantu bakutenderezenga, Ayi Katonda, abantu bonna bakutenderezenga.
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe ka.
4 Amawanga gonna gasanyuke, gayimbe nga gajjudde essanyu. Kubanga ofuga abantu bonna mu bwenkanya, n’oluŋŋamya amawanga ag’ensi.
Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki, gama kana mulkin mutanenka da adalci kana kuma bi da al’umman duniya. (Sela)
5 Abantu bakutenderezenga, Ayi Katonda, abantu bonna bakutenderezenga.
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe.
6 Ensi erireeta amakungula gaayo; era Katonda, Katonda waffe, anaatuwanga omukisa.
Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta Allah kuma, Allahnmu, zai albarkace mu.
7 Katonda anaatuwanga omukisa; n’enkomerero z’ensi zinaamutyanga.
Allah yă sa mana albarka, dukan iyakar duniya kuma su ji tsoronsa.

< Zabbuli 67 >