< Zabbuli 120 >

1 Oluyimba nga balinnya amadaala. Nkoowoola Mukama nga ndi mu nnaku, era n’annyanukula.
Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
2 Omponye, Ayi Mukama, emimwa egy’obulimba, n’olulimi olw’obukuusa.
Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
3 Onooweebwa ki, era onookolebwa otya, ggwe olulimi olukuusa?
Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
4 Onoofumitibwa n’obusaale obwogi obw’omulwanyi omuzira, n’oyokerwa ku manda ag’omuti entaseesa.
Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
5 Ndabye ennaku, kubanga mbeera mu Meseki; nsula mu weema za Kedali!
Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
6 Ndudde nnyo mu bantu abakyawa eddembe.
Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
7 Nze njagala mirembe, naye bwe njogera bo baagala ntalo.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.

< Zabbuli 120 >