< Engero 23 >
1 Bw’otuulanga okulya n’omufuzi, weetegerezanga ebiri mu maaso go;
Sa’ad da ka zauna domin cin abinci da mai mulki, ka lura sosai da abin da yake gabanka,
2 era weegendereze bw’obanga omanyi ng’olulunkanira ebyokulya.
ka kuma sa wuƙa a maƙogwaronka in kai mai ci da yawa ne.
3 Tolulunkanira mmere ye ennungi, kubanga erimbalimba.
Kada ka yi marmarin abincinsa mai daɗi gama wannan abinci ruɗu ne.
4 Teweemalangako mirembe ng’oyaayaanira obugagga; weefuge obeere mukkakkamu.
Kada ka gajiyar da kanka don ka yi arziki; ka kasance da hikimar dainawa.
5 Eby’obugagga obikubako eriiso limu nga by’agenze dda, kubanga ddala bimera ebiwaawaatiro ne bibuuka mu bbanga ng’empungu.
Da ƙyiftawar ido a kan wadata ta ɓace, gama tabbatacce sukan yi fikafikai sukan tashi sama kamar gaggafa.
6 Tolyanga mmere ya muntu mukodo, wadde okwegomba ebirungi by’alya.
Kada ka ci abincin mai rowa, kada ka yi marmarin abincinsa mai daɗi;
7 Kubanga ye muntu abalirira ensimbi z’asaasaanyizza, n’akugamba nti, “Weeriire, weenywere,” naye ng’omutima gwe tegukusanyukira.
gama shi wani irin mutum ne wanda kullum yana tunani game da tsadar abincin. Zai ce maka, “Ci ka sha,” amma zuciyarsa ba ta tare da kai.
8 Akatono k’onooba olidde onookasesema, ebigambo byo ebirungi eby’okwebaza bibe bya bwereere.
Za ka yi amai ɗan abin da ka ci dukan daɗin bakinka kuwa zai tafi a banza.
9 Totegana kubuulirira musirusiru, kubanga ajja kunyooma ebigambo byo eby’amagezi.
Kada ka yi magana da wawa, gama zai yi wa maganar hikimarka ba’a.
10 Tojjululanga nsalo ey’edda, so toyingiriranga nnimiro za bamulekwa,
Kada ka kawar da shaidar iyaka ta dā ko ka ɗiba gonar marayu,
11 kubanga abalwanirira w’amaanyi, alikuggulako omusango.
gama mai Kāriyarsu yana da ƙarfi; zai kuwa yi magana dominsu.
12 Ossangayo omwoyo eri okuyigirizibwa, n’amatu go eri ebigambo by’okutegeera.
Ka mai da hankali ga umarni ka kuma kasa kunne ga kalmomin sani.
13 Tolekangayo kukangavvula mwana, bw’omubonereza n’akaggo tekimutta.
Kada ka bar yaro ba horo; in ka yi masa horo da sanda, ba zai mutu ba.
14 Mubonerezenga n’akaggo, kiwonye emmeeme ye okufa. (Sheol )
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa. (Sheol )
15 Mwana wange, bw’oba n’omutima ogw’amagezi, kinsanyusa.
Ɗana, in zuciyarka mai hikima ce, to, zuciyata za tă yi murna;
16 Nnaajjaguzanga okuva ku ntobo y’omutima gwange, bw’onooyogeranga ebituufu.
cikin cikina zai yi farin ciki in leɓunanka suna maganar abin da yake daidai.
17 Omutima gwo gulemenga okukwatirwa aboonoonyi obuggya, kyokka nyiikira okutya Mukama ebbanga lyonna.
Kada ka bar zuciyarka tă yi ƙyashin masu zunubi, amma kullum tsoron Ubangiji za ka yi kishi.
18 Mazima ddala onoobanga n’essuubi mu biseera eby’omu maaso, n’essuubi lyo eryo teririggwaawo.
Tabbatacce akwai sa zuciya ta nan gaba dominka, kuma sa zuciyarka ba za tă zama a banza ba.
19 Mwana wange wulirizanga, obeerenga n’amagezi, okumenga omutima gwo mu kkubo ettuufu.
Ka saurara, ɗana, ka zama mai hikima, ka kafa zuciyarka a hanyar da take daidai.
20 Teweegattanga ku abo abeekamirira omwenge, n’abalulunkanira ennyama:
Kada ka haɗa kai da waɗanda suke shan ruwan inabi da yawa ko masu haɗama kansu da abinci,
21 Kubanga omutamiivu n’omuluvu baavuwala, n’okubongoota olutata kubambaza enziina.
gama bugaggu da ruwan inabi da masu yawan ci sukan zama matalauta, gama jiri yakan yi musu sutura da tsummoki.
22 Wulirizanga kitaawo eyakuzaala, so togayanga nnyoko ng’akaddiye.
Ka kasa kunne ga mahaifinka, wanda ya ba ka rai, kada kuwa ka rena mahaifiyarka sa’ad da ta tsufa.
23 Gula amazima so togatunda, ffuna amagezi, n’okuyigirizibwa n’okutegeera.
Ka saye gaskiya kada kuwa ka sayar da ita; ka nemi hikima, horo da fahimi.
24 Kitaawe w’omutuukirivu alina essanyu lingi, n’oyo azaala omwana ow’amagezi amwenyumiririzaamu.
Mahaifin adali yana da farin ciki sosai; duk wanda yake da ɗa mai hikima yakan ji daɗinsa.
25 Leka kitaawo ne nnyoko basanyuke, omukazi eyakuzaala ajaguzenga.
Bari mahaifinka da mahaifiyarka su yi murna; bari wadda ta haife ka tă yi farin ciki!
26 Mwana wange mpa omutima gwo, n’amaaso go geekalirize amakubo gange,
Ɗana, ka ba ni zuciyarka bari kuma idanunka su kiyaye hanyoyina,
27 kubanga omukazi omwenzi lukonko luwanvu, n’omukazi omubambaavu luzzi lufunda.
gama karuwa rami ne mai zurfi mace marar aminci matsattsiyar rijiya ce.
28 Ateega ng’omutemu, n’ayongera ku muwendo gw’abasajja abatali beesigwa eri bakazi baabwe.
Kamar’yan fashi, takan kwanta tana jira tana kuma ninka rashin aminci a cikin maza.
29 Ani alina obuyinike? Ani alina ennaku? Ani alina ennyombo? Ani alina okwemulugunya? Ani alina ebiwundu eby’obwereere? Ani amyuse amaaso?
Wa yake wayyo? Wa yake baƙin ciki? Wa yake neman fada? Wa yake gunaguni? Wa yake da raunuka ba dalili? Wa yake da jan idanu?
30 Abo abatava ku mwenge, nga bagenda baloza ku mwenge omutabule.
Waɗanda suke daɗe suna shan ruwan inabi, waɗanda suke neman ƙoƙon damammen ruwan inabi.
31 Totunuulira wayini ng’amyuse, bw’atemaganira mu ggiraasi ng’akka empolampola;
Kada ka ƙyifce ido a ruwan inabi sa’ad da ya yi ja, sa’ad da yana da kyan gani a cikin ƙwarya, sa’ad da yana gangarawa sumul a maƙogwaro!
32 ku nkomerero aluma ng’omusota, wa busagwa ng’essalambwa.
A ƙarshe yana sara kamar maciji da kuma dafi kamar gamsheƙa.
33 Amaaso go galiraba ebyewuunyo, n’omutwe gwo ne gulowooza ebitategeerekeka.
Idanunka za su riƙa gane-gane, zuciyarka kuma za su riƙa tunani abubuwa masu rikitarwa.
34 Oliba ng’omuntu eyeebase wakati mu nnyanja, obanga oyo alengejjera waggulu ku mulongooti.
Za ka zama kamar wanda yake barci a tsakiyar tekuna, kwance a sama itacen jirgin ruwa.
35 Olyogera nti, “Bankubye, naye sirumiddwa. Bankubye naye sirina kye mpuliddemu. Nnaazuukuka ddi, neeyongere okunywa?”
Za ka ce “Sun buge ni, amma ban ji ciwo ba! Sun daddoke ni, amma ba na jin zafinsa! Yaushe zan farka don in ƙara shan wani?”