< Yobu 33 >

1 “Kaakano ggwe Yobu, wuliriza ebigambo byange: ssaayo omwoyo ku byonna bye njogera.
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
2 Laba nnaatera okwasamya akamwa kange, ebigambo byange bindi ku lulimi.
Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
3 Ebigambo byange biva mu mutima omulongoofu; olulimi lwange, mu bwesimbu, lwogera bye mmanyi.
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
4 Omwoyo wa Katonda ye yankola, era omukka gw’oyo Ayinzabyonna gumpa obulamu.
Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
5 Onnyanukule nno bw’oba osobola, teekateeka ebigambo byo onjolekere.
Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
6 Laba, nange ndi ggwe mu maaso ga Katonda. Nange nava mu bbumba.
Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
7 Tobaako ky’otya, sijja kukunyigiriza.
Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
8 Ddala ddala oyogedde mpulira, ebigambo byennyini mbiwulidde ng’ogamba nti,
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
9 Ndi mulongoofu sirina kibi, siriiko musango so mu nze temuli butali butuukirivu.
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
10 Kyokka Katonda anteekako omusango, anfudde omulabe we.
Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
11 Asiba ebigere byange mu nvuba, antwala okuba omulabe we.
ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
12 “Naye leka nkubuulire, mu kino toli mutuufu. Katonda asinga omuntu.
“Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
13 Lwaki omwemulugunyiza nti, taddamu bigambo bya muntu yenna?
Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
14 Kubanga Katonda ayogerera mu ngeri emu, n’awalala n’ayogerera mu ngeri endala, wadde ng’omuntu tassaayo mwoyo.
Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
15 Mu kirooto mu kwolesebwa ekiro ng’otulo tungi tukutte abantu nga beebase ku bitanda byabwe,
A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
16 aggula amatu g’abantu, n’abalabula n’ebyekango,
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
17 alyoke akyuse omuntu okumuggya mu bikolwa ebibi n’amalala,
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
18 aziyize emmeeme ye okukka mu bunnya, n’obulamu bwe buleme okuzikirira n’ekitala.
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
19 “Omuntu ayinza okubonerezebwa, olumbe ne lumulumira ku kitanda kye, n’alumwa olutatadde mu magumba ge,
“Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
20 obulamu bwe ne bwetamira ddala emmere, emmeeme ye n’ekyayira ddala ebyassava.
yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
21 Omubiri gwe gugwako ku magumba, n’amagumba ge ne gafubutukayo gye gaali geekwese,
Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
22 emmeeme ye n’esembera kumpi n’obunnya; obulamu bwe ne bulaga eri abo abaleeta okufa.
Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
23 Singa wabaawo malayika ku ludda lwe, amuwolereza, omu ku lukumi, okubuulira omuntu ekigwanidde;
Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
24 yandimukwatiddwa ekisa n’amugamba nti, ‘Muwonye aleme kusuulibwa magombe, mmusasulidde omutango,’
yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
25 omubiri gwe guzzibwa buggya ng’ogw’omwana omuwere, era guddayo ne gubeera nga bwe gwali mu nnaku ze ez’obuvubuka.
Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
26 Omuntu asaba Katonda, Katonda n’amukwatirwa ekisa. Alaba amaaso ga Katonda n’ajaguza n’essanyu, Katonda n’amuddiza nate ekifo kye eky’obutuukirivu.
Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
27 Awo omuntu n’akomawo eri abantu n’abagamba nti, Nayonoona, ne nkola ekyo ekitaali kirungi, naye ne sibonerezebwa nga bwe kyali kiŋŋwanidde.
Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
28 Yanunula emmeeme yange n’amponya okukka mu bunnya; kyenaava mbeera omulamu ne nsigala nga mpoomerwa ekitangaala.
Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
29 “Bw’atyo Katonda bw’akola omuntu emirundi ebiri oba esatu,
“Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
30 okuzza emmeeme ye ng’agiggya emagombe, ekitangaala eky’obulamu kimwakire.
Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
31 “Yobu, weetegereze nnyo, ompulirize; siriikirira nkubuulire.
“Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
32 Bw’oba ng’olina eky’okwogera kyonna, nziraamu; yogera kubanga njagala wejjeerere.
In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
33 Bwe kitaba kityo, mpuliriza; sirika nange nnaakuyigiriza amagezi.”
Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”

< Yobu 33 >