< Yobu 3 >
1 Oluvannyuma lw’ebyo, Yobu n’ayasamya akamwa ke n’akolimira olunaku kwe yazaalirwa.
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
3 “Olunaku kwe nazaalirwa luzikirire, n’ekiro lwe kyalangirirwa nti omwana mulenzi.
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
4 Olunaku olwo lubuutikirwe ekizikiza, omusana guleme okulwakako, Katonda aleme okulufaako.
Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
5 Ekizikiza n’ekisiikirize eky’okufa birujjule, ekire kirutuuleko, ekizikiza kikankanye ekitangaala kyalwo.
Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
6 Ekizikiza ekikutte be zigizigi kirunyage, luleme okubalirwa awamu n’ennaku eziri mu mwaka, wadde okuyingizibwa mu ezo eziri mu mwezi.
Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
7 Yee, lubeere lugumba, waleme okuba eddoboozi lyonna ery’essanyu eririwulirwako.
Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
8 Abo abakolimira ennyanja n’ennaku balukolimire, n’abo abamanyi okuzuukusa agasolo galukwata mu nnyanja, balukolimire.
Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
9 Emmunyeenye ez’omu matulutulu gaalwo zibe ekizikiza, lulindirire ekitangaala kirubulwe, luleme okulaba ebikowe by’oku nkya.
Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
10 Kubanga terwaggala nzigi za lubuto lwa mmange, nneme okulaba obuyinike.
gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
11 “Lwaki saafa nga nzalibwa, oba ne nfa nga nva mu lubuto lwa mmange?
“Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
12 Lwaki amaviivi ganzikiriza okugatuulako era n’amabeere okugayonka?
Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
13 Kaakano nandibadde ngalamidde nga neesirikidde, nandibadde neebase nga neewummulidde,
Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
14 wamu ne bakabaka n’abakungu ab’ensi, abezimbira embiri kaakano amatongo,
tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
15 oba n’abalangira abaalina zaabu, abajjuzanga ffeeza mu nnyumba zaabwe.
da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
16 Oba lwaki saaziikibwa ng’omwana azaaliddwa ng’afudde, atalabye ku kitangaala?
Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
17 Eyo ababi gye batatawaanyizibwa, era n’abakooye gye bawummulira.
A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
18 Abasibe gye bawummulira awamu, gye batawulirira kiragiro ky’oyo abaduumira.
Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
19 Abakopi n’abakungu gye babeera; abaddu gye batatuntuzibwa bakama baabwe.
Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
20 “Lwaki omuyinike aweebwa ekitangaala, ne kimulisiza oyo alumwa mu mwoyo,
“Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
21 era lwaki yeegomba okufa naye ne kutajja, n’akunoonya okusinga obugagga obuziikiddwa,
ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
22 abajaguza ekisukkiridde, ne basanyuka ng’atuuse ku ntaana?
waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
23 Lwaki okuwa ekitangaala oyo, atayinza kulaba kkubo, Katonda gw’akomedde?
Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
24 Kubanga nkaaba mu kifo ky’okulya, n’okusinda kwange kufukumuka ng’amazzi.
Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
25 Ekintu kye nantiiranga ddala era kye nakyawa kye kyantukako.
Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
26 Siwummudde wadde okusiriikirira wadde okuba n’emirembe, wabula buzibu bwereere bwe bunzijidde.”
Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”