< Augstā Dziesma 3 >
1 Naktī savā gultā es meklēju to, ko mana dvēsele mīl; es meklēju, bet viņu neatradu.
Dare farai a kan gadona na nemi wanda zuciyata take ƙauna; na neme shi amma ban same shi ba.
2 Es celšos jel un iešu pilsētā apkārt pa gatvēm un ielām; es meklēšu to, ko mana dvēsele mīl. Es meklēju, bet viņu neatradu.
Zan tashi yanzu in zagaya gari, in ratsa titunansa da dandalinsa; zan nemi wanda zuciyata take ƙauna. Saboda haka na neme shi, amma ban same shi ba.
3 Sargi mani atrada, kas pilsētā iet apkārt: vai jūs neesat redzējuši to, ko mana dvēsele mīl?
Masu tsaro suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni, sai na ce, “Kun ga mini wanda zuciyata take ƙauna?”
4 Kad es maķenīt tiem biju pagājusi garām, tad es atradu to, ko mana dvēsele mīl; es viņu turu un to neatlaidīšu, kamēr es viņu vedīšu savas mātes namā, savas dzemdētājas kambarī.
Rabuwata da su ke nan sai na sami wanda zuciyata take ƙauna. Na riƙe shi, ban yarda yă tafi ba sai da na kawo shi gidan mahaifiyata, zuwa ɗakin wadda ta yi cikina.
5 Es jūs mīļi lūdzu, jūs Jeruzālemes meitas, pie tām stirnām un kalnu kazām, neuztraucat un nemodinājat mīlestību, kamēr tai pašai patīk.
’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari da bareyi da ƙishimai na jeji. Ba za ku tā da ko ku farka ƙauna ba sai haka ya zama lalle.
6 Kas ir šī, kas no tuksneša nāk kā dūmu stabs, apkvēpināta ar mirrēm un vīraku, ar visādām veikalnieku zālēm?
Wane ne wannan mai zuwa daga hamada kamar tunnuƙewar hayaƙi, cike da ƙanshin turaren mur da lubban da aka yi da kayan yajin’yan kasuwa?
7 Redzi, ap Salamana krēslu apkārt ir sešdesmit varoņi no Israēla varoņiem.
Duba! Abin ɗaukar Solomon ne, jarumawa sittin suke rakiya, zaɓaɓɓun sojojin Isra’ila,
8 Tie visi tur zobenus, mācīti karot; ikkatram savs zobens pie gurniem pret nakts bailēm.
dukansu suna saye da takobi dukansu ƙwararru ne a yaƙi, kowanne da takobinsa a rataye a gefensa, a shirye don abubuwan bantsoro na dare.
9 Ķēniņš Salamans sev licis taisīt nesamu krēslu no Lībanus kokiem.
Sarki Solomon ya yi wa kansa abin ɗauka; ya yi shi da katako daga Lebanon.
10 Viņa stabus viņš taisīja no sudraba, to lēni no zelta, to sēdekli no purpura, viņa iekšpuse bija izpušķota no Jeruzālemes meitu mīlestības.
An yi sandunansa da azurfa, aka yi ƙasarsa da zinariya. An lulluɓe wurin zaman da zanen shunayya,’yan matan Urushalima sun yi mata irin yayen da ake yi na ƙauna.
11 Ejat ārā un uzlūkojiet, Ciānas meitas, ķēniņu Salamanu ar to kroni, ar ko viņa māte to kronēja viņa kāzu dienā un viņa sirds līksmības dienā.
Fito, ku’yan matan Sihiyona, ku ga Sarki Solomon yana saye da rawani, rawanin da mahaifiyarsa ta naɗa masa, a ranar aurensa, a ranar da zuciyarsa ta yi farin ciki.