< Psalmi 72 >
1 Salamana dziesma. Dievs, dod Savas tiesas ķēniņam, un Savu taisnību ķēniņa dēlam,
Ta Solomon. Ka tanada sarki da shari’arka ta gaskiya, ya Allah, ɗan sarki da adalcinka.
2 Ka viņš Tavus ļaudis tiesā ar taisnību, un Tavus bēdīgos ar tiesu.
Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
3 Kalni nesīs tiem ļaudīm mieru, ir pakalni caur taisnību.
Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
4 Viņš nesīs tiesu bēdu ļaudīm un palīdzēs nabagu bērniem un sadauzīs nicinātājus.
Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.
5 Tevi bīsies, kamēr saule būs un mēnesis spīdēs, līdz radu radiem.
Zai jimre muddin rana tana nan, muddin akwai wata, har dukan zamanai.
6 Viņš nolaidīsies kā lietus uz zāli, kā lāses, kas zemi slacina.
Zai zama kamar ruwan sama mai fāɗuwa a filin ciyayin da aka yanka, kamar yayyafi mai ba wa duniya ruwa.
7 Viņa laikā ziedēs taisnais un liels miers, tiekams mēneša vairs nebūs.
A kwanakinsa adalai za su haɓaka wadata za tă yalwata har sai babu sauran wata.
8 Viņš valdīs no jūras līdz jūrai, no tās lielās upes līdz zemes galiem.
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9 Viņa priekšā locīsies, kas tuksnesī dzīvo, un Viņa ienaidnieki laizīs pīšļus.
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10 Ķēniņi no Taršiša un no tām salām atnesīs meslus, Arābijas un Šebas ķēniņi atvedīs dāvanas.
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11 Visi ķēniņi Viņa priekšā klanīsies, visi pagāni Viņam kalpos.
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
12 Jo Viņš izglābs to bēdīgo, kas sauc, un to nabagu, kam palīga nav.
Gama zai ceci masu bukatan da suka yi kuka, marasa ƙarfin da ba su da mai taimako.
13 Viņš apžēlosies par nabagu un bēdīgo, un bēdīgo dvēseli Viņš izglābs.
Zai ji tausayin gajiyayyu da masu bukata yă ceci masu bukata daga mutuwa.
14 Viņš atsvabinās viņu dvēseles no viltības un varas darba, un viņu asinis būs dārgas Viņa acīs.
Zai kuɓutar da su daga danniya da rikici, gama jininsu yake a gabansa.
15 Un Viņš dzīvos, un Viņam taps dots no Arābijas zelta, un vienmēr priekš Viņa lūgs, ikdienas Viņu teiks.
Bari yă yi doguwar rayuwa! Bari a ba shi zinariya daga Sheba. Bari mutane su riƙa yin addu’a dominsa su kuma albarkace shi dukan yini.
16 Zeme būs labības pilna līdz kalnu galiem, viņas augļi viļņos tā kā Lībanus, un tie, kas pilsētā ir, zaļos kā zāle virs zemes.
Bari hatsi yă yalwata a duk fāɗin ƙasar; bari yă cika bisan tuddai. Bari’ya’yan itatuwansa su haɓaka kamar Lebanon; bari yă bazu kamar ciyayi a gona.
17 Viņa vārds paliks mūžīgi; kamēr saule būs, Viņa vārds augļosies, un iekš Viņa svētīsies; visi pagāni Viņu slavēs.
Bari sunansa yă dawwama har abada; bari yă ci gaba muddin rana tana nan. Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinsa, za su kuma ce da shi mai albarka.
18 Slavēts lai ir Dievs Tas Kungs, Israēla Dievs, kas vien brīnumus dara,
Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah, Allah na Isra’ila, wanda shi kaɗai ya aikata abubuwa masu banmamaki.
19 Un slavēts lai ir Viņa godības vārds mūžīgi, un visa zeme lai top pilna Viņa godības. Āmen, Āmen.
Yabo ya tabbata ga sunansa mai ɗaukaka har abada; bari dukan duniya ta cika da ɗaukakarsa.
20 Še Dāvida, Isajus dēla, lūgšanās beidzās.
Wannan ya kammala addu’o’in Dawuda ɗan Yesse.