< Psalmi 55 >
1 Dāvida mācības dziesma, dziedātāju vadonim, uz koklēm. Griezies, ak Dievs, pie manas lūgšanas un nepaslēpies no manām sirds nopūtām.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Liec mani vērā un paklausi mani; es esmu pilns nemiera savās raizēs, ka man jānopūšās.
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 Tāpēc ka ienaidnieks kliedz un bezdievīgais spaida; jo tie gāž postu uz mani un ienīst mani ar dusmām.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Mana sirds mokās iekš manis, un nāves izbailes man uzkritušas.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Trīcēšana un drebēšana man uzgājusi, un bailes man uzbrukušas.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Es sacīju: kaut man būtu spārni kā balodim; es gribētu skriet, kur varētu palikt.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Redzi, es tālu nobēgtu un apmestos tuksnesī. (Sela)
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Steigšus es izglābtos no bargas aukas un vētras.
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Aprij tos, Kungs, sajauc viņu mēles; jo es redzu varas darbus un ķildas pilsētā.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Dienām naktīm tādas lietas ir pa viņas mūriem, un netaisnība un varas darbs ir viņas vidū.
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Posts tur iekšā, pārestība un viltība neatstājās no viņas ielām.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 Jo tas nav ienaidnieks, kas mani apkauno, to es varētu panest; tas nav mans nīdētājs, kas pret mani lielās, priekš tā es varētu apslēpties;
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 Bet tu esi cilvēks no manas kārtas, mans biedrs un mans draugs.
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 Mēs kopā mīļi sarunājamies un kopā gājām Dieva namā.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Lai nāve tiem uzbrūk, lai tie dzīvi nogrimst ellē, jo blēdības ir iekš viņu dzīvokļiem pašā viņu vidū. (Sheol )
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol )
16 Bet es piesaukšu Dievu, un Tas Kungs mani izpestīs.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Vakaros un rītos un dienas vidū es nopūtīšos un žēlošos, tad Viņš klausīs manu balsi.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 Viņš uz mieru atpestī manu dvēseli no tiem, kas pret mani karo, jo to ir liels pulks man pretim.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Tas stiprais Dievs, kas mūžam paliek, mani paklausīs un tos pazemos. (Sela) Jo tie nemaz neatgriežas un Dievu nebīstas!
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Jo tie pieliek savas rokas pie viņa draugiem un sagāna viņa derību.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Viņu mute ir glumāka nekā sviests, bet viņu sirdī ir karš; viņu vārdi ir mīkstāki nekā eļļa, un ir taču pliki zobeni.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Met savu nastu uz To Kungu, Tas tevi uzturēs; Viņš ne mūžam neļaus, ka taisnais šaubās.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Bet Tu, ak Dievs, tos nometīsi dziļā bedrē. Tie asins kārīgie un viltnieki nepanāks ne pusmūžu; bet es uz Tevi paļaujos.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.