< Psalmi 52 >
1 Dāvida mācības dziesma dziedātāju vadonim, Kad Doēgs, tas Edomietis, nāca un Saulam sludināja un tam sacīja: Dāvids ir nācis Aķimeleka namā. Ko tu lielies ar ļaunumu, tu varmāka? Dieva žēlastība pastāv vienmēr.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Doyeg mutumin Edom ya tafi wurin Shawulu ya ce masa, “Dawuda ya tafi gidan Ahimelek.” Me ya sa kake fariya game da mugunta, kai babban mutum? Me ya sa kake fariya dukan yini, kai da kake abin kunya a idanun Allah?
2 Tava mēle meklē postu kā trīts dzenams nazis, tu viltus perētājs.
Harshenka kan shirya hallaka; yana nan kamar reza mai ci, kana ta ruɗu.
3 Tu mīļo ļaunumu vairāk nekā labumu, un melus vairāk nekā taisnību. (Sela)
Kana ƙaunar mugunta fiye da alheri, ƙarya a maimakon faɗin gaskiya. (Sela)
4 Tu labprāt runā posta vārdus, tu viltus mēle.
Kana ƙaunar kowace kalmar cutarwa, Ya kai harshe mai ruɗu!
5 Tad Dievs arī tevi postīs mūžīgi, Viņš tevi sagrābs un tevi izraus no dzīvokļa, un izsakņos no dzīvības zemes. (Sela)
Tabbatacce Allah zai kai ka ga madawwamiyar hallaka. Zai fizge ka yă yayyage ka daga tentinka; zai tumɓuke ka daga ƙasar masu rai. (Sela)
6 Un tie taisnie to redzēs un bīsies un smiesies par viņu:
Masu adalci za su ga su ji tsoro; za su yi masa dariya, suna cewa,
7 Redzi, tas ir tas vīrs, kas Dievu neturēja par savu spēku, bet paļāvās uz savu lielo bagātību; tas bija varens savā ļaunumā.
“Yanzu, ga mutumin da bai mai da Allah mafakarsa ba amma ya dogara a yawan arzikinsa ya kuma yi ƙarfi ta wurin hallaka waɗansu!”
8 Bet es būšu kā zaļš eļļas koks Dieva namā, es paļaujos uz Dieva žēlastību mūžīgi mūžam.
Amma ni kamar itace zaitun ne ina haɓaka a gidan Allah; na dogara ga ƙauna marar ƙarewa ta Allah har abada abadin.
9 Es Tev pateikšos mūžam, ka Tu to esi darījis, un gaidīšu uz Tavu Vārdu, jo tas ir labs priekš Taviem svētiem.
Zan yabe ka har abada game da abin da ka yi; a cikin sunanka zan dogara, gama sunanka yana da kyau. Zan yabe ka a gaban tsarkakanka.